< Ngsäea Khut 8 >
1 Sawluh naw Stephen ami hnim vai jah tängpüiki. Acuna mhnüp üng Jerusalem mlüha veki sangcim cun aktäa mkhuimkhanak kham lawki he; acunakyase, Ngsäe däk ve hüt u se, jumeikie naküt cun Judah ja Samarih hnea ngpyeng hükie.
Shawulu kuwa yana can, yana tabbatar da mutuwarsa. A wannan rana wani babban tsanani ya auka wa ikkilisiyar da take a Urushalima, sai duka suka warwatsu ko’ina a Yahudiya da Samariya, manzanni kaɗai ne suka rage.
2 Acunüng, Pamhnam jumkie naw, Stephen cun k’ut u lü, aktäa ami kya.
Mutane masu tsoron Allah suka binne Istifanus suka kuma yi makoki ƙwarai dominsa.
3 Acunüng, Sawluh naw sangcime aktäa a jah khuimkha, im naküt üng lut hü lü jumeikia nghnumi kpamie jah man lü jah kaih hü lü, thawngim üng a jah khyum.
Amma Shawulu ya fara hallaka ikkilisiya. Yana shiga gida-gida, yana jan maza da mata yana jefa su cikin kurkuku.
4 Acunüng, pyeng hükia jumkie naw hne naküt üng cit u lü ngthu pyen hükie.
Waɗanda aka wartsar suka yi ta wa’azin maganar a duk inda suka tafi.
5 Philip cun Samarih hnea mlüh ktunga ju citki naw, Mesijaha mawng khyange veia a ju pyen.
Filibus ya gangara zuwa wani birni a Samariya ya kuma yi shelar Kiristi a can.
6 Khyange naw, ngja u lü Philip naw a mdana müncam phyaki he ami jah hmu üng, a ngthu pyen cun aktäa ami ngaih.
Sa’ad da taron mutane suka ji Filibus suka kuma ga abubuwan banmamakin da ya yi, sai duk suka mai da hankali sosai ga abin da ya faɗa.
7 Isetiakyaküng, khawksea jah venake ami k'um üngka naw khawyaie ngpyang u lü lut lawki he. A khaw kceke ja xokie pi ami daw law bea phäha kyaki.
Mugayen ruhohi suka fiffito suna kururuwa daga cikin mutane da yawa, shanyayyu da guragu masu yawa suka sami warkarwa.
8 Acuna mlüh üngkae cun aktäa jekyaikie.
Saboda haka aka yi farin ciki ƙwarai a birnin.
9 Sihmon ngming nakia khyang mat veki; ani naw, ajana acuna mlüh üng, sui pawh lü Samarih khyange jah cäicatsak khawikia kyaki. “Kei cun khyang sawxat am ni” a ti.
To, akwai wani mutum mai suna Siman wanda ya kwana biyu yana yin sihiri a birnin har ya ba wa duk mutanen Samariya mamaki. Ya kuma yi taƙama cewa shi wani mai girma ne,
10 Mlüha veki naküt khyang akdik akdäm naküt naw “Ani hin ‘Hlüngtaikia Johit’ tia ngthangkia Pamhnama Johit ni” ti lü a ngthu pyen cun mcek lü ngaikie.
dukan mutane kuwa, manyan da ƙanana, suka mai da hankali gare shi suka kuma ce, “Mutumin nan shi ne ikon Allah da aka sani a matsayin Iko Mai Girma”
11 A sui bilaw am, aksoa cäicat kphyaki he a ja bilawh khawha phäha, a ngthu cun aktäa ami münnak.
Suka bi shi domin ya daɗe yana ba su mamaki da sihirinsa.
12 Acunsepi, Pamhnama pe thangkdaw ja Jesuh Khritawa ngming thangkdaw Philipa pyen ami jum ja, nghnumi kpami Baptican khan lawki he.
Amma da suka gaskata da Filibus sa’ad da yake wa’azin labari mai daɗi na mulkin Allah da kuma sunan Yesu Kiristi, sai aka yi musu baftisma, maza da mata.
13 Sihmon naw pi jum law hnga lü Baptican a kham law päng ja Philipa hlawnga ve lü, müncamkse ja müncamnak a jah pawh cun hmu lü cäiki.
Siman kansa ya gaskata aka kuma yi masa baftisma. Ya kuma bi Filibus ko’ina, yana mamakin manyan alamu da ayyukan banmamakin da ya gani.
14 Acunüng, Jerusalema vekia Ngsäe naw Samarih hnea khyange naw pi Pamhnama ngthu jumkie tia ami ksing law üng, ami veia Pita ja Johan ami jah tüih;
Sa’ad da manzannin da suke a Urushalima suka ji cewa Samariya ta karɓi maganar Allah, sai suka aika musu da Bitrus da Yohanna.
15 acu xawi ani ju pha üng, Ngmüimkhya Ngcim ami yahnak vaia ami jah ktaiyü pet.
Da suka iso, sai suka yi musu addu’a domin su karɓi Ruhu Mai Tsarki,
16 Am acun ham üng ta ua khana Ngmüimkhya Ngcim am pha law; Bawi Jesuha ngming am Baptican däk va khan hamkiea kyaki.
domin Ruhu Mai Tsarki bai riga ya sauka wa waninsu ba tukuna, an dai yi musu baftisma ne kawai a cikin sunan Ubangiji Yesu.
17 Angsä xawi naw ami khana ani kut taih ni se, Ngmüimkhya Ngcim yaheikie.
Sa’an nan Bitrus da Yohanna suka ɗibiya hannuwansu a kansu, suka kuwa karɓi Ruhu Mai Tsarki.
18 Acunüng, Ngsäea kut taiha phäha Ngmüimkhya Ngcim pha lawki ti cun Sihmon naw a hmuh. Acunüng ngui cun Pita ja Johana veia lawpüiki naw,
Sa’ad da Siman ya ga cewa ana ba da Ruhu ta wurin ɗibiya hannuwan manzannin, sai ya miƙa musu kuɗi,
19 “Kei pi, khyange khana ka kut taih ngüse, Ngmüimkhya Ngcim ami yahnak thei vaia johit na pe nia” ti lü a jah kthäh.
ya ce, “Ni ma ku ba ni wannan iyawa don kowa na ɗibiya wa hannuwana yă karɓi Ruhu Mai Tsarki.”
20 Pamhnama bäkhäknak cun a ngui am khyäi khaia a büa phäha, Pita naw, “Na xünak ja na ngui mulaia cit ni se,
Bitrus ya amsa ya ce, “Bari kuɗinka ya hallaka tare da kai, domin ka yi tsammani za ka iya saya kyautar Allah da kuɗi!
21 na mlung Pamhnama hmaia käh ngsungpyunkia kyase, hin üng käh na ngpüi hngaki, na ham pi am ve;
Ba ruwanka da wannan hidimar, domin zuciyarka ba daidai take a gaban Allah ba.
22 acunakyase, na mkhyekatnak ngjut lü Bawipa veia ktaiyüa, acunüng, na mlung üng na ngaihnak ni mhlät khai ni.
Ka tuba daga wannan mugunta ka kuma yi addu’a ga Ubangiji. Wataƙila zai gafarta maka don irin tunanin da yake a zuciyarka.
23 “Nang cun püi ng’eihnak am bebang lü mkhyekatnaka thawng kyuma na kyaki ti ksing veng” a ti.
Gama na lura kana cike da ɗacin rai kana kuma daure cikin zunubi.”
24 Acunüng, Sihmon naw, nani pyen ka khana am a pha lawnak vaia, nangni naw Bawipa veia na ktaiyü pe nia” ti lü Pita ja Johan a jah mtheh.
Sai Siman ya amsa ya ce, “Ku yi addu’a ga Ubangiji saboda ni don kada ko ɗaya daga cikin abin da ka faɗa ya same ni.”
25 Acunüng, ani xawi naw saksi ja Bawipa ngthu ami ksingsak käna, Jerusalem mlüha citbeki xawi. Ani ceh sawa Samarih ngnam khawhah üng Thangkdaw sangki xawi.
Sa’ad da suka yi shaidar suka kuma yi shelar maganar Ubangiji, sai Bitrus da Yohanna suka koma Urushalima, suna wa’azin bishara a ƙauyukan Samariya masu yawa.
26 Bawipaa khankhawngsä mat naw Philipa veia, “Tho law lü Jerusalem üngkhyüh Kaza khawa cehnaka lam üng cita” a ti (Acuna lam cun tuh ta am sumei ti u.)
To wani mala’ikan Ubangiji ya ce wa Filibus, “Ka yi kudu zuwa hanyar, hanyar hamada, da ta gangara daga Urushalima zuwa Gaza.”
27 Acunüng, tho law lü citki. Acua Ethiopia khawa Candace, Ethiopia upki nghnumia khawthem naküt msümcei lü nghnumi awmki cun Jerusalem khawa Pamhnam va hjawkhah khaia citki;
Saboda haka ya kama hanya, a kan hanyarsa kuwa sai ya sadu da wani mutumin Itiyofiya, wanda yake bābā, hafsa mai muhimmanci wanda yake lura da dukan ma’ajin Kandas (wanda yake nufin “sarauniyar mutanen Itiyofiya”). Mutumin nan ya tafi Urushalima ne domin yin sujada,
28 a nglat law be lama, a senghlea khana ngaw lü sahma Hesajah cauk üngka kheki.
a kan hanyarsa ta komawa gida kuwa yana zaune bisan keken yaƙinsa yana karatun littafin annabin Ishaya.
29 Acunüng, Ngmüimkhya naw Philipa veia, “Cana senghle veia cit lü a hlawnga va vea” a ti.
Sai Ruhu ya ce wa Filibus, “Matsa wurin kekunan yaƙin nan ka yi kusa da ita.”
30 Acunüng, Philip cun acuna ngvaia veia va cit lü sahma Hesajaha cauk khe se ngjaki naw, “Na khea asuilam na ksingki aw?” a ti.
Sai Filibus ya ruga zuwa wajen keken yaƙin ya kuma ji mutumin yana karatun littafin annabin Ishaya. Filibus ya yi tambaya ya ce, “Ka fahimci abin da kake karantawa?”
31 Ani naw, “U naw am a na mtheh cun ihawkba ka ksing thei khai ni?” a ti. Acunüng, a veia ngaw hnga khaia Philip cun a khü.
Sai ya ce, “Ina fa zan iya, in ba dai wani ya fassara mini ba?” Saboda haka sai ya gayyaci Filibus yă hau yă zauna tare da shi.
32 Acunüng, Cangcim a khe cun: “Hnim vaia toa mäiha ani cun ami cehpüi; To a mu ami kteih üng käh khihkheh lü a vea mäiha, ani pi käh khihkheh lü veki;
Bābān yana karanta wannan Nassin, “An ja shi kamar tunkiya zuwa mayanka, kuma kamar ɗan rago a hannun mai askin gashinsa yake shiru, haka kuwa bai buɗe bakinsa ba.
33 Ani cun hnemnak a khamei üng, am cangkia lei ami mtai pet; u naw pi a mjükphyüi mawng am pyen khawh u, isetiakyaküng khawmdeka ania sak cun päihki” kyaki.
A cikin wulaƙacinsa aka hana masa gaskiya. Wa zai iya yin zancen zuriyarsa? Gama an ɗauke ransa daga duniya.”
34 Acunüng, ngvai naw Philipa veia, “Sahma naw hin hin ua mawng ni a pyen? Amäta mawng mä, khyang kcea mawng mä? Ni kthäh veng na mtheha” a ti.
Sai bābān ya tambayi Filibus ya ce, “Ka gaya mini, ina roƙonka, annabin yana magana a kan wane ne, kansa ne, ko kuwa wani dabam?”
35 Philip naw, thangkdaw cun ahina Cangcim üngkhyüh tünei lü Jesuha mawng cun a mtheh.
Sa’an nan Filibus ya fara da wannan Nassi ɗin ya kuma faɗa masa labari mai daɗi game da Yesu.
36 Acunüng, lam ani ceh k'um üng, tuia venak pha ni se; ngvai naw, “Tenga, hin üng tui ve ve, Baptican kham vaia i naw na kyawhki ni?” ti se,
Yayinda suke cikin tafiya a kan hanya, sai suka iso wani wurin ruwa bābān nan ya ce, “Duba, ga ruwa. Me zai hana a yi mini baftisma?”
37 Philip naw, “Na mlungmthin avan am na jumei üng na kham theiki” ti se; ngvai naw, “Jesuh Khritaw, Pamhnama Cakpaa kyaki ti ka jumki” ti lü a msang.
38 Acunüng, angvai naw senghle ngdüihsak lü, Philipa dä ngvai cun tui da citki xawi. Acun üng Philip naw Baptican a khamsak.
Ya kuwa ba da umarni a tsai da keken yaƙin. Sa’an nan da Filibus da bābān suka gangara zuwa cikin ruwan Filibus kuwa ya yi masa baftisma.
39 Acunüng, tui üngka naw ani thaw law be ja, Bawipaa Ngmüimkhya naw Philip cun cehpüi. Angvai naw Philip am hmu ti kyaw lüpi jekyainak am amäta lama citbeki.
Sa’ad da suka fita daga cikin ruwan, sai Ruhun Ubangiji ya fyauce Filibus, bābān kuwa bai ƙara ganinsa ba, amma ya ci gaba da tafiyarsa yana farin ciki.
40 Acunsepi, Philip cun Azuk mlüha ngdang law be lü; a ceh sawa acuna mlüh üngkhyüh Ketarih am a pha hama küt üng, mlüh naküt üng thangkdaw sang hüki.
Filibus kuwa ya fito a Azotus, ya yi ta zagawa, yana wa’azin bishara a dukan garuruwan sai da ya kai Kaisariya.