< San Lucas 2 >
1 YA susede na ayo sija na jaane, jumuyong un bando guinen as Augusto Sesat, para todo y tano na mataotagüe, na y naanñija ufanmatugue gui padron.
Ananan cikin kwanakin, sai Kaisar Augustas ya yi shela ya umarta a kidaya dukan mutane da ke zaune a cikin duniya.
2 Este finenana na padron esta fumatinas, anae si Sirenio y magalaje guiya Siria.
Wannan itace kidaya ta farko da aka yi lokacin da Kiriniyus yake mulkin Suriya.
3 Ya manjanao todo y taotao para ninatugue y naanñija gui padron, cada uno gui siudaña.
Sabili da haka, kowa ya koma garinsa domin a yi masa rijista domin kidayan.
4 Ya jumanao si José guinin Galilea, guinin un siuda na naanña Nasaret, para ufalag Judea, gui siudan David, na mafanaan Betlehem, sa güiya y guima y familian David;
Yusufu kuma ya tashi ya bar birnin Nazarat zuwa garin Baitalami da ke Yahudiya, wanda ake kuma kira birnin Dauda, domin shi daga zuriyar iyalin Dauda ne.
5 Para ufanmatugue gui padron yan si Maria, asaguaña umacamo yan güiya, anae estaba dangculo sa mapotgue,
Ya je can ya yi rijista tare da Maryamu, wadda yake tashi tana kuma da juna biyu.
6 Ya susede, anae gaegue sija güije, y jaaniña ni para ufañago esta macumple;
Ya zama sa'adda suke can, lokaci ya yi da za ta haifi danta.
7 Ya mañago un laje finenana na patgon; ya mabalutan ni y pañales, ya manaason qui cajon sacate; sa taya sagañija gui guima.
Ta haifi da, dan farinta kuwa, ta nade shi da kyau da 'yan tsummoki. Ta sa shi cikin wani kwami na dabbobi, gama babu daki dominsu a masaukin.
8 Ya guaja pastot sija güije na tano, na mañaga gui fangualuan, ya jaadadaje y manadan quinilo gui puenge.
A cikin wannan yankin, akwai makiyaya wadanda suke zama a sarari suna tsaron garken tumakinsu da dare.
9 Ya estagüe y angjet y señot tumotojgue guiya sija; y minalag Yuus jaina gui oriyañija; ya guaja dangculo na minaañao.
Nan da nan, sai mala'ikan Ubangiji ya bayyana gare su, daukakar Ubangiji kuma ta haskaka kewaye da su, sai suka figita kwarai.
10 Lao y angjet ilegña nu sija: Chamiyo fanmaañao; sa, estagüe, na juchule para jamyo mauleg na sinangan dangculo na minagof, para todo y taotao:
Sai mala'ikan ya ce masu, “Kada ku ji tsoro, domin na kawo maku labari mai dadi da zai kawo murna da yawa ga dukan mutane.
11 Sa esta mafañago para jamyo gui siudan David, pago na jaane, un Satbadot, na güiya si Cristo, y Señot.
Yau an haifi maku mai ceto a cikin birnin Dauda! Shine Almasihu Ubangiji!
12 Ya este y señatmiyo: Inseda y patgon mabalutan ni y pañales, ya umaason gui cajon sacate.
Wannan itace alama da za a ba ku. Za ku ga dan jariri nade cikin 'yan tsummoki kwance cikin kwamin dabbobi.”
13 Ya enseguidas anog yan y angjet y linajyan y sendalo gui langet, na manmantutuna as Yuus, ya ilegñija:
Nan take, sai ga babban taro daga sama tare da mala'ikan suna yabon Allah, suna cewa,
14 Minalag gui y Gueftaquilo as Yuus, ya y tano pas gui entalo taotao ni y minagofña dangculo.
“Daukaka ga Allah daga bisa, bari salama ta kasance a duniya tsakanin mutanen da ya ke jin dadinsu.”
15 Ya jumuyong anae y angjet sija manmamapos guiya sija para y langet, y pastot sija manasangane. uno yan otro: Nije tafanmalag pues, asta Betlehem, ya talie este na güinaja ni esta jumuyong, na si Yuus jafanuejit.
Ya zama sa'adda mala'iku suka bar su zuwa cikin sama, sai makiyayan su ka ce wa junansu, “Bari mu je Baitalami mu ga wannan abin da ya faru, wanda Ubangiji ya nuna mana.”
16 Ya manmato chadeg, ya jasoda si Maria yan José, yan y diquique na patgon umaason gui cajon sacate.
Su ka yi hamzari suka tafi can sun iske Maryamu da Yusufu, suka ga jaririn kuwa kwance a cikin kwamin dabbobin.
17 Ya anae esta malie, janatungo y sinangan na mansinangane sija nu y diquique na patgon.
Bayan da sun ga wannan, suka gaya wa mutane abinda aka gaya masu game da wannan yaro.
18 Ya todo y manmanjungog, ninafanmanman pot y pastot sija, ni y sinanganñija.
Dukan wadanda su ka ji, su ka yi mamaki kwarai game da abin da makiyayan su ka gaya masu.
19 Lao si Maria jananana todo este sija na sinangan, jajasosoye gui corasonña.
Amma ita Maryamu ta ci gaba da tunani akan wadanan abubuwa da ta ji, tana tunani mai zurfi a cikin zuciyarta.
20 Ya manato guato y pastot sija yan manmagof ya matuna si Yuus pot todo y güinaja ni munjayan jajungog yan jalie, jaftaemano y esta jasangane sija.
Makiyayan suka koma suna ta daukaka da yabon Allah domin dukan abubuwan da suka ji, suka kuma gani, dadai da yadda aka gaya masu.
21 Ya anae esta macumple y ocho na jaane, para umasirconsida güe mafanaan naanña si Jesus, taegüije y finanaan nu y angjet antes qui umamapotgueñaejon gui tiyan nanaña.
Da ya kai kwana takwas, lokacin da za a yi wa jaririn kaciya, sai aka rada masa suna Yesu, sunan da mala'ikan ya bashi kamin a yi cikinsa.
22 Ya anae esta macumple y jaanin y guinasgas, jaftaemanoja y lay Moises, sija macone güe guiya Jerusalem para umanae gui Señot.
Da kwanakin tsarkakewar su ya wuce bisa ga shari'ar Musa, Yusufu da Maryamu suka kawo shi cikin haikali a Urushalima dominsu mika shi ga Ubangiji.
23 (Jaftaemanoja y matuque gui lay y Señot: todo laje na jababa y tiyan, umafanaan santos para y Señot);
Kamar yadda aka rubuta a dokokin Ubangiji, “Za a kira duk da na fari kebabbe ga Ubangiji.”
24 Ya para umanae inefrese jaftaemanoja y masangan y lay y Señot, un pares na tortola pat dos patgon na paluma.
Suka kuma zo su mika hadaya bisa ga yadda aka fada a shari'ar Ubangiji, “Kurciyoyi biyu ko 'yan tantabaru biyu.”
25 Ya, estagüe, guaja un taotao guiya Jerusalem, na naanña si Simeon, ya este na taotao, cabales ya guefmanjonggue na jananangga y quinensuela y Israel: ya y Espiritu Santo gaegue gui jiloña.
Ga shi akwai wani mutum a Ushalima mai suna Siman. Wannan mutum adali ne kuma mai ibada. Yana jiran mai ta'aziyar Isra'ila, kuma Ruhu Mai-sarki na bisansa.
26 Ya esta mafanue güe nu y Espiritu Santo, na ti ulie finatae, antes na ulie Cristo, y Señot.
An kuma bayyana masa ta wurin Ruhu Mai-tsarki cewa ba zai mutu ba sai ya ga Kristi na Ubangiji.
27 Ya mato güe pot y Espiritu gui templo, ya anae machule, nu si tataña, y patgon Jesus gui templo para umafatinas pot guiya, taemanoja y costumbren y lay,
Wata rana Siman ya zo cikin haikali ta wurin jagorar Ruhu Mai-tsarki. Da iyayen suka kawo yaron ciki, wato Yesu, domin su cika sharudan da shari'ar ke bukata,
28 Ayo nae güiya jajogue gui canaeña ya jabendise si Yuus ya ilegña:
sai Siman ya karbe shi cikin hanuwansa, ya yabi Allah ya ce,
29 Pago polo, Señot, y tentagomo ya jumanao yan pas, taemanoja y sinanganmo.
“Yanzu bari bawanka ya tafi da salama, Ubangiji, bisa ga kalmarka.
30 Sa jalie y matajo y satbasionmo,
Domin idanuna sun ga cetonka,
31 Ni esta unfamauleg gui menan todo y taotao;
wanda ka shirya a gaban dukan mutane:
32 Y candit para ufanmatungo y nasion sija, yan y minalag para y taotaomo, Israel.
Haske ne na wahayi ga al'ummai, kuma daukakar mutanenka Isra'ila.”
33 Ya si José yan y nanaña ninafanmanman nu ayo sija y jasasangan nu güiya;
Mahaifin yaron da Mahaifiyarsa, sun yi mamaki kwarai domin abubuwan da aka fada akansa.
34 Ya jabendise si Simeon ya ilegña ni nanaña as Maria: Estagüe na patgon esta mapolo para pinedong yan para ufanjinatsa y megae guiya Israel; yan para y señat ni y ninachatsaga,
Sai Siman ya albarkace su ya ce wa uwatasa Maryamu, “Ki ji da kyau, wannan yaro zai zama sanadiyar faduwa da tashin mutane dayawa a Isra'ila, kuma alama wadda ake kushen ta.
35 Yan y jago locue, sa y antimo na umadotgan nu y espada, ya para jinasoñija y megae na corason nae umatungo.
Kuma takobi zai tsaga zuciyar ki yadda tunanin mutane za ya bayyana.”
36 Gaegue locue güije, si Ana y profeta palaoan, jagan Fanuel gui tribun Aser (na güiya guaja megae na jaaniña, yan sumaga yan y asaguaña siete años desde y binitgenña;
Wata annabiya mai suna Annatu ta na nan wurin. Ita diyar Fanuyila ce daga kabilar Ashiru. Ta riga ta manyanta a shekaru sosai. Ta kasance da maigidanta shekaru bakwai bayan auren ta,
37 Ya bumiuda asta ochenta y cuatro años) ya ti jafapos gui templo, ya jaadodora si Yuus, puenge yan jaane nu y umayuyunat yan manaenaetae.
sannan ta yi zama gwambranci na shekaru tamanin da hudu. Ba ta taba barin haikali ba, tana ci gaba da yi wa Ubangiji sujada, dare da rana.
38 Ya este mato güijija na ora ya janae si Yuus maase, ya jacumuentuse pot güiya todo sija y manmannangga ni linibre guiya Jerusalem.
A dadai lokacin nan, ta hau zuwa wurinsu ta fara yi wa Allah godiya. Ta gaya wa dukan wadanda ke jiran fansar Urushalima.
39 Lao anae esta jacumple todo sija, taemanoja y gaegue gui lay y Señot, manalo guato Galilea gui siudañija guiya Nasaret.
Da su ka gama komai da aka bukace su suyi bisa ga tafarkin shari'ar Ubangiji, sai suka koma Galili, zuwa birninsu, Nazarat.
40 Ya y patgon dumangculo yan ninamatatnga ya bulagüe tiningo: ya y grasian Yuus gaegue gui jiloña.
Yaron kuma ya yi girma ya zama da karfi, yana karuwa da hikima, alherin Ubangiji kuma yana kansa.
41 Ya manjajanao sija tataña todo y sacan asta Jerusalem gui guipot y pascua.
Iyayensa sukan tafi Urushalima kowacce shekara domin idin ketarewa.
42 Ya anae guaja esta dose na años, sija mangajulo guiya Jerusalem taemanoja y costumbren y guipot.
Da yana shekara goma sha biyu, suka sake haurawa daidai lokacin idin a al'adance.
43 Ya anae jocog y jaane sija, manalo sija, ya sumaga y patgon, Jesus, guiya Jerusalem taetiningo nu y tataña sija.
Bayan da sun cika dukan kwanakin idin, sun fara dawowa gida. Amma dan yaron Yesu ya jinkirta ya zauna a Urushalima, kuma iyayensa basu sani ba.
44 Ya jinasoñija na gaegue gui mangachongñija, ya un jaane na manjajanaoja; ya maaliligao güe gui entalo y parientesñija yan y manatungoñija.
Suna tsammani yana tare da sauran mutane da suke tafiya tare, sai suka yi tafiya na kwana daya. Suka fara neman sa a cikin danginsu da abokansu.
45 Lao anae ti masoda güe, manalo guato Jerusalem maaliligao güe.
Da ba su gan shi ba, sai suka koma Urushalima suna cigiyar sa a can.
46 Ya susede anae esta malofan tres na jaane, inseda güe gui templo matatachong gui entalo y manfaye maecungog yan mafafaesen.
Ya zama bayan kwanaki uku, su ka same shi a cikin haikali, yana zama a tsakiyar malamai, yana sauraron su yana kuma yi masu tambayoyi.
47 Ya todo sija y jumujungog ninafanmanman ni tiningoña yan y inepeña.
Dukan wadanda suka ji shi suna ta mamakin fahimtar sa da amsoshin sa.
48 Ya anae malie manmajngan ya ilegña nu güiya si nanaña: Patgon, jafa na unfatinasjam taeguenao? Estagüe si tatamo yan guajo na inaliligao jao yan y pinitinmame!
Da suka gan shi, suka yi mamaki kwarai. Mahaifiyarsa ta ce masa, “Da na, don me ka yi mana haka? Ka ji, mahaifinka da ni muna ta neman ka rai a bace.”
49 Ayo nae ilegña nu sija: Pot jafa yo na inaliligao? Ti intingo na y checho y tatajo nesesita yo na fatinas?
Ya ce masu, “Don me kuke nema na? Ba ku sani cewa dole in kasance a gidan Ubana ba?”
50 Lao sija ti jatungo ayo na sinangan y mansinangane.
Amma ba su gane abin da yake nufi da kalmomin nan ba.
51 Ya tumunog yan sija ya manjanao. guato Nasaret ya mansinejeta sija. Ya si nanaña jaadaje este todo sija gui corasoña.
Sa'annan ya koma gida tare da su zuwa Nazarat yana kuma masu biyayya. Mahaifiayarsa kuma ta ajiye dukan wadannan abubuwa a zuciyarta tana yin tunani akansu.
52 Ya si Jesus lumálamodong gui tiningoña yan y linecaña yan y grasia gui as Yuus yan y taotao sija.
Amma Yesu ya ci gaba da hikima da girma, ya kuma karu da tagomashi wurin Allah da mutane.