< Откровение 4 >

1 След това видях, и ето врата отворени на небето; и предишният глас, който бях чул да говори с мене като тръба, казваше: Възлез тук, и ще ти покажа това, което трябва да стане подире.
Bayan wannan sai na duba, a can kuma a gabana ga ƙofa a buɗe a sama. Sai muryar da na ji da fari da take magana da ni mai kama da busar ƙaho ta ce, “Hauro nan, zan kuma nuna maka abin da lalle zai faru bayan wannan.”
2 Начаса се намерих в изстъпление чрез Духа, и, ето, престол беше поставен на небето, и на престола седеше Един.
Nan da nan sai ga ni cikin Ruhu, a can a gabana kuwa ga kursiyi a cikin sama da wani zaune a kansa.
3 И седналият приличаше на камък яспис и сардис; имаше около престола и дъга, наглед като смарагд.
Wannan mai zama a can kuwa yana da kamannin dutsen yasfa da karneliya. Bakan gizo, mai kama da zumurrudu, ya kewaye kursiyin.
4 И около престола имаше двадесет и четири престола, и видях, че на престолите седяха двадесет и четири старци, облечени в бели дрехи, и на главите им златни корони.
Kewaye da kursiyin kuwa akwai waɗansu kursiyoyi ashirin da huɗu, zaune a kansu kuwa dattawa ashirin da huɗu ne. Suna saye da fararen tufafi suna kuma da rawanin zinariya a kawunansu.
5 И от престола излизаха светкавици и гласове и гърмежи. И пред престола горяха седем огнени светила, които са седемте Божии духове.
Daga kursiyin hasken walƙiya yana ta fitowa, da ƙararraki da kuma tsawa. A gaban kursiyin, fitilu bakwai suna ci. Waɗannan ne ruhohi bakwai na Allah.
6 И пред престола имаше като стъклено море, подобно на кристал, а всред престола и около него четири живи същества, пълни с очи и отпред и отзад.
Haka kuma a gaban kursiyin akwai wani abu mai kama da tekun gilashi, yana ƙyalli kamar madubi. A tsakiya kuwa, kewaye da kursiyin, akwai halittu huɗu masu rai, cike kuma suna da idanu gaba da baya.
7 Първото живо същество приличаше на лъв, второто приличаше на теле, третото имаше като човешко лице, и четвъртото живо същество приличаше на летящ орел.
Halitta ta fari tana kama da zaki, ta biyun kuwa tana kama da bijimi, ta ukun kuma tana da fuska kamar ta mutum, ta huɗun kuma tana kama da gaggafa mai tashi sama.
8 И четирите живи същества, имащи по шест крила, бяха пълни с очи изоколо и извътре; и те не престават денем и нощем да казват: Свят, свят, свят е Господ Бог Всемогъщий, Който бе и Който е, и Който ще бъде.
Kowace a cikin halittu huɗu masu rai ɗin nan tana da fikafikai guda shida, tana kuma cike da idanu a ko’ina, har ma ƙarƙashin fikafikanta. Dare da rana ba sa fasa cewa,
9 И когато живите същества принасят слава, почит и благодарение на Този, Който седи на престола и живее до вечни векове, (aiōn g165)
Duk lokacin da halittu masu ran nan suka rera ɗaukaka, girma da kuma godiya ga wannan wanda yake zaune a kan kursiyin da kuma wanda yake mai rai har abada abadin, (aiōn g165)
10 двадесетте и четири старци падат пред седещия на престола, и се кланят на Онзи, Който живее до вечни векове, и полагат короните си пред престола, казвайки: (aiōn g165)
sai dattawa ashirin da huɗun nan su fāɗi a ƙasa a gaban wannan wanda yake zaune a kursiyin, su yi sujada wa wannan wanda yake da rai har abada abadin. Sukan ajiye rawaninsu a gaban kursiyin suna cewa, (aiōn g165)
11 Достоен си, Господи наш и Боже наш, да приемеш, слава, почит и сила; защото Ти си създал всичко, и поради твоята воля всичко е съществувало и е било създадено.
“Ya Ubangijinmu da Allahnmu, ka cancanci ɗaukaka da girma da iko, domin ka halicci dukan abubuwa, kuma ta wurin nufinka aka halicce su suka kuma kasance.”

< Откровение 4 >