< Исая 50 >
1 Така казва Господ: Где е разводното писмо на майка ви, С което я напуснах? Или на кого от заимодавците си ви продадох? Ето, поради вашите беззакония бяхте продадени, И поради вашите престъпления биде напусната майка ви.
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Ina takardar shaida na saki mahaifiyarka daga aure wadda na kora? Ko kuwa ga wanda mutumin da nake bin bashi ne na sayar da kai? Saboda zunubanka aka sayar da kai; saboda laifofinka ne ya sa aka kori mahaifiyarka.
2 Защото, когато дойдох, нямаше никой, - Когато повиках, нямаше кой да отговори? Скъсила ли се е някак ръката Ми та да не може да изкупва? Или нямам ли сила да избавям? Ето, Аз със смъмрянето Си изсушавам морето, Обръщам реките в пустиня; Рибите им се вмирисват, Умирайки от жажда от нямане вода.
Sa’ad da na zo, me ya sa babu kowa? Sa’ad da na yi kira, me ya sa babu wani da ya amsa? Hannuna ya kāsa ne sosai don fansarka? Na rasa ƙarfin kuɓutar da kai ne? Ta wurin tsawatawa kawai na busar da teku, na mai da koguna hamada; kifayensu duk sun ruɓe saboda rashin ruwa suka kuma mutu saboda ƙishi.
3 Аз обличам небето с мрак, И турям вретище за неговото покривало.
Na suturar da sararin sama da duhu na kuma mai da tsummoki abin rufuwarsa.”
4 Господ Иеова ми даде език на учените, За да зная как да помогна с дума на уморения; Всяка заран Той събужда, Събужда ухото ми, За да слушам като учащите се.
Ubangiji Mai Iko Duka ya ba ni harshen umarni, don in san maganar da za tă ƙarfafa gajiyayye. Ya farkar da ni da safe, ya farkar da kunnena don in saurara kamar wanda ake koya masa.
5 Господ Иеова ми отвори ухото; И аз не се резбунтувах, Нито се обърнах назад.
Ubangiji Mai Iko Duka ya buɗe kunnuwana, kuma ban yi tayarwa ba; ban ja da baya ba.
6 Гърба си дадох на биене, И бузата си на скубачите на косми; Не скрих лицето си от безчестие и заплювания.
Na ba da bayana ga masu dūkana, kumatuna ga masu jan gemuna; ban ɓoye fuskata daga masu ba’a da masu tofa mini miyau ba.
7 Понеже Господ Иеова ще ми помогне. Затова не се смущавам, Затова съм втвърдил лицето си като кремък, И зная, че не ще бъда посрамен.
Gama Ubangiji Mai Iko Duka zai taimake ni, ba zan sha kunya ba. Saboda haka na kafa fuskata kamar dutsen ƙanƙara, na kuma sani ba zan sha kunya ba.
8 Близо е Оня, Който ме оправдава: Кой ще се съди с мене? нека застанем заедно. Кой ми е противник? нека се приближи при мене.
Gama shi da zai tabbatar da ni, marar laifi ne yana kusa. Wane ne zai kawo ƙararraki game da ni? Bari mu je ɗakin shari’a tare! Wane ne mai zargina? Bari yă kalubalance ni!
9 Ето, Господ Иеова ще ми помогне; Кой ще ме осъди? Ето, те всички ще овехтеят като дреха; Молец ще ги изяде.
Ubangiji Mai Iko Duka ne zai taimake ni. Wane ne zai iya tabbatar da ni mai laifi? Duk za su koɗe kamar riga; asu za su cinye su.
10 Кой измежду вас се бои от Господа И слуша гласа на Неговия служител. Но ходи в тъмнина и няма светлина? Такъв нека уповава на името Господно, И нека се обляга на своя Бог.
Wane ne a cikinku yake tsoron Ubangiji yana kuma yin biyayya ga maganar bawansa? Bari wanda yake tafiya cikin duhu, wanda ba shi da haske, ya dogara a sunan Ubangiji ya kuma dogara ga Allahnsa.
11 Ето, всички вие, които запаляте огън. Които обикаляте себе си с главни. Ходете в пламъка на огъня си, И всред главните, които сте разпалили; Това ще имате от ръката Ми, - В скръб ще легнете.
Amma yanzu fa, dukanku waɗanda kuke ƙuna wuta kuna kuma tanada wa kanku fitilu masu ci, ku je ku yi tafiya a cikin hasken wutarku da na fitilun da kuka ƙuna. Abin da za ku karɓa ke nan daga hannuna. Za ku kwanta a cikin azaba.