< Битие 37 >

1 А Яков живееше в Ханаанската земя, земята в която баща му беше пришелец.
Yaƙub ya zauna a ƙasar da mahaifinsa ya zauna, wato, ƙasar Kan’ana.
2 Ето словото за Якововото потомство. Иосиф, когато беше момче на седемнадесет години, пасеше овците заедно с братята си, синовете на Вала и синовете на Зелфа, жените на баща му; и Иосиф съобщаваше на баща им за лошото им поведение.
Wannan shi ne labarin zuriyar Yaƙub. Yusuf, saurayi ne mai shekara goma sha bakwai. Shi da’yan’uwansa, wato,’ya’yan Bilha maza da kuma’ya’yan Zilfa maza, matan mahaifinsa suna kiwon garkuna tare. Sai Yusuf ya kawo wa mahaifinsu rahoto marar kyau game da’yan’uwansa.
3 А Израил обичаше Иосифа повече от всичките си чада, защото беше син на старостта му; и му беше направил шарена дрешка.
Isra’ila dai ya fi ƙaunar Yusuf fiye da kowanne a cikin sauran’ya’yansa maza, gama an haifa masa shi a cikin tsufansa. Sai ya yi masa riga mai gwanin kyau.
4 Но братята му, като гледаха, че баща им го обичаше повече от всичките му братя, намразиха го и не можеха да му говорят спокойно.
Sa’ad da’yan’uwansa suka ga cewa mahaifinsu ya fi ƙaunarsa fiye da kowanne daga cikinsu, sai suka ƙi jininsa, ba sa kuma maganar alheri da shi.
5 А Иосифа видя сън и го разказа на братята си, и те го намразиха още повече.
Sai Yusuf ya yi mafarki, sa’ad da ya faɗa wa’yan’uwansa, suka ƙara ƙin jininsa.
6 Той им рече: Чуйте, моля, тоя сън, който видях:
Ya ce musu, “Ku saurari wannan mafarkin da na yi.
7 Ето ние връзвахме снопи на полето; и моят сноп стана и се изправи, и вашите снопи се наредиха наоколо и се поклониха на моя сноп.
Muna daurin dammunan hatsi a gona, sai nan da nan damina ya tashi ya tsaya, yayinda dammunanku suka taru kewaye da nawa suka rusuna masa.”
8 А братята му рекоха: Ти цар ли ще станеш над нас? Или господар ще ни станеш? И намразиха го още повече, поради сънищата му и поради думите му.
Sai’yan’uwansa suka ce masa, “Kana nufin za ka yi mulki a kanmu ke nan? Ko kuwa za ka zama sarki, a bisanmu?” Suka ƙara ƙin jininsa saboda mafarkinsa da kuma abin da ya faɗa.
9 А той видя и друг сън и го разказа на братята си, казвайки: Ето, видях още един сън, че слънцето и луната и единадесет звезди ми се поклониха.
Sai Yusuf ya sāke yin wani mafarki, ya faɗa wa’yan’uwansa. Ya ce, “Ku saurara, na sāke yin wani mafarki, a wannan lokaci, na ga rana da wata da taurari goma sha ɗaya suna rusuna mini.”
10 Но когато разказа това на баща си и на братята си, смъмра го баща му, като му каза: Какъв е тоя сън, който си видял? Дали наистина аз и майка ти, и братята ти, ще дойдем да ти се поклоним до земята?
Sa’ad da ya faɗa wa mahaifinsa da kuma’yan’uwansa, sai mahaifinsa ya kwaɓe shi ya ce, “Wanne irin mafarki ne haka da ka yi? Kana nufin ni da mahaifiyarka da’yan’uwanka za mu zo gabanka mu rusuna maka?”
11 И завидяха му братята му; а баща му запомни тия думи.
’Yan’uwansa suka yi kishinsa, amma mahaifinsa ya riƙe batun nan a zuciya.
12 А когато братята му бяха отишли да пасат стадото на баща си в Сихем,
To,’yan’uwansa suka tafi kiwon garkunan mahaifinsu kusa da Shekem.
13 Израил рече на Иосифа: Не пасат ли братята ти стадото в Сихем? Ела да те изпратя при тях. А той му рече: Ето ме.
Sai Isra’ila ya ce wa Yusuf, “Kamar yadda ka sani,’yan’uwanka suna kiwon garkuna kusa da Shekem. Zo, in aike ka gare su.” Ya ce, “To.”
14 И каза му: Иди, виж, добре ли са братята ти и стадото, и ми донеси известие. И тъй, изпрати го от Хевронската долина, и той дойде в Сихем.
Saboda haka Isra’ila ya ce wa Yusuf, “Jeka ka ga ko kome lafiya yake da’yan’uwanka da kuma garkunan, ka kawo mini labari.” Sa’an nan ya sallame shi daga Kwarin Hebron. Sa’ad da Yusuf ya kai Shekem,
15 И един човек го намери като се луташе из полето; и човекът го попита, казвайки: Що търсиш?
sai wani mutum ya same shi yana yawo a cikin jeji, sai mutumin ya tambaye shi ya ce, “Me kake nema?”
16 А той рече: Търся братята си; кажи ми, моля, где пасат стадото.
Yusuf ya amsa ya ce, “Ina neman’yan’uwana ne. Za ka iya faɗa mini inda suke kiwon garkunansu?”
17 И човекът рече: Заминаха оттука, защото ги чух да казват: Нека идем в Дотан. И тъй, Иосиф отиде подир братята си и ги намери в Дотан.
Mutumin ya amsa, “Sun yi gaba daga nan. Na ji su suna cewa, ‘Bari mu je Dotan.’” Saboda haka Yusuf ya bi bayan’yan’uwansa, ya kuwa same su kusa da Dotan.
18 А те, като го видяха от далеч, доде още не беше се приближил при тях, сговориха се против него да го убият.
Amma da suka gan shi daga nesa, kafin yă kai wurinsu, sai suka ƙulla su kashe shi.
19 Рекоха си един на друг: Ето иде тоя съновидец.
Suka ce wa juna, “Ga mai mafarkin nan can zuwa!
20 Елате сега, да го убием и да го хвърлим в един от тия ровове; па ще кажем: Лют звяр го е изял; и ще видим какво ще излезе от сънищата му.
Ku zo mu kashe shi mu kuma jefa shi a ɗaya daga cikin rijiyoyin nan, mu ce mugun naman jeji ya cinye shi. Mu ga yadda mafarkinsa zai cika.”
21 Но Рувим, като чу това, избави го от ръката им и рече: Да не го убиваме.
Sa’ad da Ruben ya ji wannan, sai ya yi ƙoƙari yă cece shi daga hannuwansu. Ya ce, “Kada mu ɗauki ransa.
22 Рече им още Рувим: Не проливайте кръв, хвърлете го в тоя ров, който е в пустинята, но ръка да не дигнете на него; каза така, за да го избави от ръката им и да го върне на баща му.
Kada mu zub da wani jini. Mu dai jefa shi cikin wannan rijiya a nan cikin hamada, amma kada mu sa hannu a kansa.” Ruben ya faɗa wannan ne don yă cece shi daga gare su, yă kuma mai da shi ga mahaifinsa.
23 И когато дойде Иосиф при братята си, съблякоха от Иосифа дрешката му, шарената дрешка, която носеше.
Saboda haka sa’ad da Yusuf ya zo wurin’yan’uwansa, sai suka tuɓe masa rigarsa, rigan nan mai gwanin kyau da ya sa,
24 Тогава го взеха и го хвърлиха в рова; а ровът беше празен, нямаше вода.
suka kuma ɗauke shi suka jefa a cikin rijiya. To, rijiyar wofi ce, babu ruwa a ciki.
25 После, като бяха седнали да ядат хляб, подигнаха очи и видяха, ето, един керван исмаиляни идеше от Галаад, с камилите си натоварени с аромати, балсам и смирна, и отиваха да ги закарат в Египет.
Da suka zauna don cin abinci, sai suka tā da idanu, suka ga ayarin mutanen Ishmayel suna zuwa daga Gileyad. An yi wa raƙumansu labtu da kayan yaji da na ƙanshi, suna kan hanyarsu za su Masar.
26 Тогава Юда рече на братята си: Каква полза ако убием брата си и скрием кръвта му?
Yahuda ya ce wa’yan’uwansa, “Me zai amfane mu in muka kashe ɗan’uwanmu muka ɓoye jininsa?
27 Елате да го продадем на исмаиляните; да не туряме ръка на него, защото е наш брат, наша плът. И братята му го послушаха.
Ku zo, mu sayar da shi wa mutanen Ishmayelawan nan, kada mu sa hannuwanmu a kansa; ban da haka ma, shi ɗan’uwanmu ne, jiki da jininmu.” Sai’yan’uwansa suka yarda.
28 И като минаваха мадиамските търговци, извлякоха и извадиха Иосифа из рова, и продадоха Иосифа на исмаиляните за двадесет сребърника; а те заведоха Иосифа в Египет.
Saboda haka sa’ad da Fataken Midiyawa suka iso, sai’yan’uwansa suka ja Yusuf daga rijiyar, suka sayar da shi a bakin shekel ashirin na azurfa wa mutanen Ishmayel, waɗanda suka ɗauke shi zuwa Masar.
29 А Рувим се върна при рова, и, ето, Иосиф не беше в рова. И раздра дрехите си.
Sa’ad da Ruben ya dawo wurin rijiyar, sai ya tarar cewa Yusuf ba ya can, sai ya kyakkece tufafinsa.
30 И върна се при братята си та рече: Няма детето; а аз, аз къде да се дяна?
Ya koma wurin’yan’uwansa ya ce, “Yaron ba ya can! Ina zan bi yanzu?”
31 Тогава взеха Иосифовата дрешка, заклаха козел и, като натопиха дрешката в кръвта,
Sai suka ɗauki rigar Yusuf, suka yanka akuya suka tsoma rigar a cikin jinin.
32 изпратиха шарената дрешка да я занесат на баща им, като рекоха: Намерихме това; познай сега дали е дрешката на сина ти, или не.
Suka ɗauki rigan nan mai gwanin kyau, suka kawo wa mahaifinsu suka ce, “Mun sami wannan. Ka bincika shi ka gani ko rigar ɗanka ne.”
33 И той я позна и рече: Това е дрешката на сина ми; лют звяр го е изял; несъмнено Иосиф е разкъсан.
Ya gane shi, sai ya ce, “Rigar ɗana ne! Waɗansu mugayen namun jeji sun cinye shi. Tabbatacce an yayyaga Yusuf.”
34 И Яков раздра дрехите си, тури вретище около кръста си и оплаква сина си за дълго време.
Sa’an nan Yaƙub ya kyakkece tufafinsa, ya sa tufafin makoki, ya kuma yi makoki domin ɗansa kwanaki masu yawa.
35 И всичките му синове, и всичките му дъщери станаха, за да го утешават; но той не искаше да се утеши, защото казваше: С жалеене ще сляза при сина си в гроба. И баща му го оплакваше. (Sheol h7585)
Dukan’ya’yansa maza da mata, suka zo don su ta’azantar da shi, amma ya ƙi yă ta’azantu. Ya ce, “A’a, cikin makoki zan gangara zuwa kabari wurin ɗana.” Saboda haka, mahaifin Yusuf ya yi kuka saboda shi. (Sheol h7585)
36 А мадиамците продадоха Иосифа в Египет на Петефрия, Фараонов придворен, началник на телохранителите.
Ana cikin haka, Midiyawa suka sayar da Yusuf a Masar wa Fotifar, ɗaya daga cikin shugabannin’yan gadin fadar Fir’auna.

< Битие 37 >