< Деяния 18 >
1 Подир това Павел тръгна от Атина и дойде в Коринт,
Bayan haka sai Bulus ya tafi Antakiya daga nan, ya wuce Korinti.
2 О А когато го замолиха да поседи повечко време, той не склони;
A can ya sadu da wani Bayahude mai sunan Akila, dan kasar Buntus ne; bai dade da zuwa garin ba, daga Italiya ya zo da matarsa mai suna Balkisu, saboda Kalaudiyas ya ba da umarni dukan Yahudawa su bar Roma; sai Bulus ya je wurinsu.
3 И понеже имаше същото занятие, седеше у тях и работеха; защото занятието им беше да правят шатри.
Bulus ya zauna a gidansu don sana'arsu daya ce, wato, masu aikin Tanti ne.
4 И всяка събота той разискваше в синагогата с юдеи и гърци, и се стараеше да ги убеждава.
Saboda haka Bulus na zuwa majami'a, yana yin nazari tare da su a kowace Asabaci. Yana kokari ya rinjayi Yahudawa da Helinawa.
5 А когато Сила и Тимотей слязоха от Македония, Павел се притесняваше от своя дух да свидетелствува на юдеите, че Исус е Христос.
Amma a lokacin da Sila da Timoti suka iso Makidoniya, Ruhu ya matsa Bulus ya shaida wa Yahudawa cewa Yesu Almasihu ne.
6 Но понеже те се противяха и хулеха, той отърси дрехите си и рече: Кръвта ви да бъде на главите ви; аз съм чист от нея; отсега ще отивам между езичниците.
Lokacin da Yahudawa suka tayar masa suna zarginsa. Bulus ya kakkabe rigansa a gabansu yana cewa, “Alhakin jininku yana kanku; daga yanzu zan koma wurin al'ummai.”
7 И като се премести оттам, дойде в дома на някого си на име Тит Юст, който се кланяше на Бога, и чиято къща беше до синагогата.
Da ya bar wurinsu, ya tafi gidan Taitus Yustus mai wa Allah sujada. Gidansa na kusa da majami'a.
8 А Крисп, началникът на синагогата, повярва в Господа с целия си дом; и мнозина от Коринтяните, като слушаха, вярваха и се кръщаваха.
Kiristus shine shugaban majami'a, sai shi da dukan iyalin gidansa sun ba da gaskiya ga Ubangiji. Korantiyawa da yawa suka ji jawabin Bulus suka ba da gaskiya, aka yi masu Baftisma.
9 И Господ каза на Павла нощя във видение: Не не бой се, но говори и не млъквай;
Da dare Ubangiji ya ce wa Bulus a cikin wahayi, “Kada ka ji tsoro, amma ka yi magana kada kuma ka yi shuru.
10 защото аз съм с тебе, и никой няма да те нападне та да ти стори зло; защото имам много люде в тоя град.
Gama ina tare da kai, ba wanda zai cutar da kai, gama ina da mutane anan garin.”
11 И той преседя там година и шест месеца та ги поучаваше в Божието слово.
Bulus ya zauna a nan tsawon shekara daya da wata shida, yana koyar masu da maganar Allah.
12 А когато Галион беше управител в Ахаия, юдеите се подигнаха единодушно против Павла, доведоха го пред съдилището, и казаха:
Amma da Galiyo ya samu zaman gwamnan Akaya, sai Yahudawa suka tayar wa Bulus har suka kai shi gaban dakalin shari'a.
13 Тоя убеждава човеците да се кланят на Бога несъгласно закона.
Suna cewa, “Wannan mutumin yana kokarin rinjayar mutane su yi sujadar da ta saba wa dokarmu.”
14 Но когато Павел щеше да отвори уста, Галион рече на юдеите: Ако беше ако беше въпрос за някоя неправда или грозно злодеяние, о юдеи, разбира се би трябвало да ви търпя;
Duk da haka kafin Bulus ya yi magana, Galiyo ya ce wa Yahudawa, “Ku Yahudawa in da karar ku ta wani babban laifi ce wanda ya aikata, da sai in hukunta.
15 но ако въпросите са за учение, за имена и за вашия закон, гледайте си сами; аз не ща да съм съдия на такива работи.
Amma tun da ya ke akan al'amurar, kalmomi ne, da ta sunaye da dokokin ku, ku je ku sasanta al'amuran ku.”
16 И изпъди ги от съдилището.
Galiyo ya kore su daga dakalin shari'a.
17 Тогава те всички хванаха началника на Синагогата Состена, та го биха пред съдилището; но Галион, не искаше и да знае за това.
Saboda haka sai suka kama Sastanisu, suka yi masa duka sosai a gaban dakalin shari'a. Amma Galiyo bai damu da yadda suka karasa ba.
18 А Павел, след като поседя там още доволно време, прости се с братята си, и отплува за Сирия (и с него Прискила и Акила), като си острига главата в Кенхрея, защото имаше обрек.
Bulus kuwa, bayan ya zauna tare da su na wasu kwanaki masu yawa, ya bar 'yan'uwan zuwa Suriya ta jirgin ruwa, tare da Balkisu da Akila. Kafin ya bar tashar jiragen ruwa da ke a Sankuriya, ya tafi saboda ya aske kansa, domin ya dauki alkawarin Banazare.
19 Като стигнаха Ефес, той ги остави там, а сам влезе в Синагогата и разискваше с юдеите.
Da suka iso Afisa, Bulus ya bar Balkisu da Akila anan. Shi kuwa ya shiga majami'ar Yahudawa yana nazari tare da su.
20 но се прости с тях, казвайки; Ако ще Бог, пак ще се върна при вас. И отплува от Ефес.
Da suka roki Bulus ya zauna da su na tsawon lokaci, bai yarda ba.
21 А когато го замолиха да поседи повечко време, той не склони;
Ya kama hanyarsa ya bar su ya ce, “In Allah ya yardar mani zan dawo wurinku wata rana.” Sai ya shiga jirgin ruwa daga Afisa.
22 И като слезе в Кесария, възлезе в Ерусалим та поздрави църквата и после слезе в Антиохия.
Daga saukar su a Kaisariya, sai ya haura zuwa Urushalima ya gai da iklisiya daga nan ya tafi Antakiya.
23 И като поседя там няколко време, излезе и обикаляше наред Галатийската и Фригийската страна та утвърждаваше всичките ученици.
Bayan ya zauna na dan lokaci a wurin, Bulus ya kama hanyarsa zuwa yakin Galatiya da Firjiya anan ya karfafa almajirai.
24 И някой си юдеин на име Аполос, роден в Александрия, човек учен и силен в писанията, дойде в Ефес.
A nan dai akwai wani Bayahude mai suna Afolos, dan asalin Iskandariya ne da haihuwa, ya zo Afisa. Shi masani ne a maganar Allah.
25 Той беше наставен в Господния път, и, бидейки по дух усърден, говореше и поучаваше прилежно за Исуса то а познаваше само Йоановото кръщение,
Afolos dai ya sami horo daga maganar Ubangiji. Shi mai kokari ne a ruhu, yana wa'azi da koyarwa daidai game da Yesu. Amma ya san da Baftismar Yahaya ne kadai.
26 Той почна да говори дързостно в синагогата; но Прискила и Акила, като го чуха, прибраха го и му изложиха по-точно Божия път.
Afolos ya fara wa'azinsa da gabagadi a cikin majami'a. Da Balkisu da Akila suka ji shi sai suka yi abokantaka da shi, suka kara bayyana masa game da labarin hanyar Allah mafi daidai.
27 И когато се канеше да замине за Ахаия, братята го насърчиха, и писаха до учениците да го приемат; и той като дойде помогна много на повярвалите чрез благодатта;
Da ya so ya wuce zuwa cikin Akaya 'yan'uwa suka karfafa shi, sun rubuta wa almajiran da ke a Akaya, don su karbe shi da hannu biyu. Da ya iso wurinsu, ya kuwa karfafa 'yan'uwa da sun ba da gaskiya ta wurin alheri.
28 защото силно опровергаваше юдеите, и то публично, като доказваше от писанието, че Исус е Христос.
Afolos ya ba Yahudawa mamaki da irin ikon da yake da shi da gwanintarsa, yadda yake nunawa daga nassoshi cewa Yesu shine Almasihu.