< Titus 2 >

1 I wu u ka hla njaaji ilan.
Amma kai, ka fadi abinda yayi daidai da amintaccen umarni.
2 Gbi bi ciche lila du mba hi he vutu bey vu sunro be toh jaji ni mi kpakyeme ni itere u Irji.
Dole tsofaffin mazaje su zama masu kamun kai, masu daraja kansu, masu-hankali, masu aminci cikin bangaskiya, cikin kauna da jurewa.
3 Na ki imba be niko be ka vutu bi bana be tere totona du bana so ima u tehuwa na.
Haka ma tsofaffin mataye su kame kansu da girma, ba magulmata ba. Kada su zama bayi wajen yawan shan ruwan inabi. Su koyar da abubuwa masu kyau
4 Du ba tsoro imba be tsitsama itere sunko wa balilo.
domin su koyar da kananan mataye da hikima su kaunaci mazajensu da 'ya'yansu.
5 Du mba hi be mlaya mba komba bata tee naki itere Irji a ni bi kerekereme.
Su horar dasu su zama masu hikima da tsabtar zuci, masu tsaron gidajensu, kuma masu biyayya da mazajensu. Suyi wadannan abubuwa saboda kada maganar Allah ta sami zargi.
6 Na ki u ka hla imirize du mba hey be sisuron.
Ta haka kuma, ka karfafa samari, su zama masu hankali.
7 Ko ni konrime u ka zeren dedeme.
A kowanne fanni, ka mayar da kan ka abin koyi a cikin kyawawan ayyuka; idan kayi koyarwa, ka nuna mutunci da martaba.
8 Hla tere be dedema. bewa bana toh itere Irji na Ishan ka temba.
Ka bada sako lafiyayye marar abin zargi, yadda masu hamayya da maganar Allah zasu ji kunya, domin rashin samun mugun abin fadi akan mu.
9 I miri ko mba wo tere ni tei komba ni mi kogeh mba na sunyu ni mbana.
Bayi suyi biyayya ga iyayengijin su a cikin komai. Su faranta masu rai, ba suyi gardama dasu ba.
10 Du ba na tee yibi na. Mba ka ji kpakyeme U Irji gbahgbah me.
Kada suyi sata. Maimakon haka, sai su nuna dukan bangaskiya mai kyau, domin suyi wa koyarwarmu game da Allah mai cetonmu kwalliya a cikin dukan komai.
11 U imiri Irji ba toh didima wawumba.
Domin alherin Allah ya bayyana ga dukan mutane.
12 Ani hla du keh ka memetee u gbu gblu tagah. (aiōn g165)
Yana koya mana mu musanci miyagun ayyuka, da sha'awoyin duniya. Yana horar damu muyi zama cikin hankali, da adalci a cikin hanyar allahntaka a wannan zamani (aiōn g165)
13 Keh ta zere di ta gbey tee lulu ni ze sunro u ye ivere Irji tee bu.
yayin da muke cigaba da jiran karba albarkataccen begenmu, wato bayyanuwar daukakar Ubangiji Allah da kuma mai cetonmu Yesu Almasihu.
14 Yesu a kpa hla tere u bu ni gbu gblu da ikheu ubu wawu. na ki khi ka hu hla terema.
Yesu ya bada kansa domin mu, domin ya cece mu daga rashin kiyaye doka ya mai damu masu tsarki, domin sa, mutane na musamman wadanda suke da marmarin aikata kyawawan ayyuka.
15 U ka tere ni gbe gble de tshoro ba jaji ndah na kpa u tsirina.
Ka yi magana da karfi ka karfafawa wadannan abubuwa. Ka yi gyara da dukan iko. Kada ka bar wani ya raina ka.

< Titus 2 >