< Luke 3 >

1 Ni mi ise u tso don tra wa Tiberia Caesar - Chu, u, Pontiyus Bilatus ana gomna Judiya, Hiridus ka Chu ni Galili, vayima Filibus ka chu ni Ituriyada Tarakunitas, mba Lasaniyas ana Chu ni Abaliya.
A cikin shekara ta goma sha biyar da Tibariyus Kaisar ke mulki, Bilatus Babunti kuma ke jagorar Yahudiya, Hirudus yana sarautar Galili, dan'uwansa Filibus yana sarautar yankin Ituriya da Tirakonitis, Lisaniyas kuma na sarautar yankin Abiliya,
2 Ni nton wa Hanana ba kayafa bana bi ninkoh bitun tre Irji kaye ni Yahaya vren Zakariya ni miji.
kuma zamanin da Hanana da Kayafa suke manyan firistoci, maganar Allah ta zo wurin Yahaya dan Zakariya, a cikin jeji.
3 Sei ka zren kagon gbugbulu mi yie'u nei u urdu, dani hla tre Irji ni bawu, a yo'u ba duba ye kpa Irji nda dun ba sukpa ni ba wu, duba wru lah tre mba hle ni bawu.
Ya yi tafiya cikin dukan yankuna da ke kewaye da Kogin Urdun, yana wa'azin baftismar tuba domin gafarar zunubai.
4 Na wa ba na nha nvunvu u tre Anabi Ishaya ndi llan di ri si yo ni miji, mlan koh Bachi tie dun koh ma hi yreyre.
Kamar yadda aka rubuta a cikin littafin annabi Ishaya, “Ga muryan wani yana kira a cikin jeji, 'Shirya hanyar Ubangiji, ka daidaita tafarkunsa!
5 Ko san ngbulu ba shu, u ngbulu ba ba gble tita ba kma ti fime, u nkoh bi tie memme ba kma bi ba ba shu, ni ngbulu baba tita ba ba yra ba nda kma me nkoh ni bubu biwa be gblegble me'a.
Za a cika kowani kwari, za a fasa kowani dutse a kuma baje kowani tudu, za a mike karkatattun hanyoyi, za a cike hanyoyi masu gargada,
6 U bi he nimi kpa ba to Ceto u Irji.
kuma dukan mutane za su ga ceton Allah.”
7 Sai Yohana a hla ni gbugbu ndji wa ba si ye dun sukpa bawu'a. Yohana yo ba ndi “biyi mri iwan, anha hla ni yiwu dun yi tsutsu ni nfu wa ani ye ni yiwu'a?”
Sai Yahaya ya kara fada wa taron jama'ar da ke zuwa domin ya yi masu baftisma, “Ku 'ya'yan macizai masu dafi, wa ya gargadeku ku guje wa fushin nan mai zuwa?
8 Nitu kii, kma tie klo kunkro wa ndi ba bre dun ba wru lla tre hle bawu dana ta tre ni kpamba ndi ki he ni Ibrahim wa a iti mbu, mi hla niwu Irji hei ni gbengble wa ani zu titi biyi kma tie mri ni Ibrahim rji ni tita bi yi.
Ku ba da 'ya'ya da sun cancanci tuba, kada ku kuma fara cewa a cikinku, 'Muna da Ibrahim a matsayin Ubanmu', domin ina gaya maku, Allah yana iya ta da wa Ibrahim 'ya'ya daga cikin wadannan duwatsu.
9 Ko zizan ba mlan gla tie nitu nja bi ba kunkro. U wawu kunkro bi wandi bana klo bi na ba gen ba nda vu ba sru ni lu.”
Yanzu kuwa, an rigaya an sa gatari a gindin itatuwa. Sabili da haka, duk itacen da bai ba da 'ya'ya masu kyau ba za a sare shi kasa a kuma jefa shi cikin wuta.”
10 U gbugbu ndji baki mye'u ndi, “Zizan ki tie ni he?”
Sai mutanen da ke cikin taron jama'ar suka tambaye shi cewa, “To me za mu yi?”
11 A kasa nda tre “Indji wandi a he ni nklon ha, ka ban rhi ni ndji wandi ana he ni rhi na, u ndji wa ahe ni lah ka tie naki ngame.
Ya amsa ya ce masu, “Idan wani yana da taguwa biyu, sai ya ba wanda bashi da ita daya, kuma wanda yake da abinci ya yi haka nan.”
12 Bi kpa ban ba ye du ba sukpa ni bawu, nda tre, “Ndji-u-tsro, ki tie ni he?”
Masu karban haraji ma suka zo domin a yi masu baftisma, suka ce masa, “Malam, me za mu yi?”
13 A hla ni bawu ndi, “Nata kpa inklen zan kpe wandi ba tre dun yi kpa na.”
Ya ce masu, “Kada ku karba kudi fiye da yadda aka umarce ku.”
14 Sojoji bari ngame ba mye, ndi, “U kita na? Ki tie ni he?” A bla hla ni bawu, “Na kpa nkleh niwo njo ni gbengble na, ndi na tie ce ti ndrjo na. Nji kpe-andi bi u mbi dun mla yi.”
Wasu sojoji ma suka tambaye shi cewa, “To, mu fa? Yaya za mu yi?” Ya ce masu, “Kada ku kwace wa wani kudi, kada ku kuma yi wa wani zargin karya. Ku dogara ga albashinku.”
15 Zizan wa ba ndji ba si ya nkoh ye u Kristi'a, wawu mba ba si rhimre ni suron mba nitu Yohana, ko wawu mba hi Kristi'a.
Ana nan da mutane ke sauraron zuwan Almasihu, kowa yana ta tunani a zuciyar sa game da Yahaya, ko shi ne Almasihu.
16 Yohana a kasa ni bawu nda tre ndi, “Ime mi si sukpa ni yiwu ni mma, u ndji waa si ye ni koshi mu, a zan me ni gbengble, u mina tsra wa mi sie rjirji lagban u zama na. Wawu ni sukpa ni yiwu ni Ruhu Tsratsra ni lu.
Yahaya ya amsa ya ce masu duka, “Game da ni dai, na yi maku baftisma da ruwa, amma akwai wani tafiye wanda ya fi ni iko, ban ma isa in kwance maballin takalmansa ba. Shi zai yi maku baftisma da Ruhu Mai Tsarki da kuma wuta.
17 Ahei ni mumu ni wo ma wandi ani tie ndu niwu nda zen memme bie nda ka waa bi zi nimi iwron. U ani gon biwa ba tie meme'a ni lu wa ana y'bi na.”
Kwaryar shikarsa na hanun sa domin ya share masussukarsa da kyau ya kuma tara alkama a cikin rumbunsa. Amma zai kona buntun da wuta marar mutuwa.
18 Ni mi tsro mba Yohana a hla tre ndindi ni ndji ba.
Da gargadi masu yawa ya yi wa mutanen wa'azin bishara.
19 Hiridus wa ana Chu, a son gran wa vayi ma Hiridiya, ni mbru meme kpie wa Hiridus azi tie'a,
Yahaya kuma ya tsauta wa sarki Hirudus domin ya auri matar dan'uwansa, Hiruduya, da kuma sauran abubuwan da Hirudus ya yi.
20 a ka biyi suru nhaa, ndi a ka Yohana tro ni brusuna.
Amma Hirudus ya kara yin wani mugun abu. Ya sa an kulle Yahaya a cikin kurkuku.
21 Inton wa ba sukpa ba ndji wawu, Yesu me ba sukpa'a niwu ngame, wa asi he ni mi bre wa ka toh shulu bu'u,
Ana nan, lokacin da ake yiwa dukan mutane baftisma, aka yiwa Yesu mai baftisma. Lokacin da yake yin addu'a, sai sama ta bude,
22 wa toh Ruhu Tsatsar ka grji ye son nitu ma na ngyu, wa ka wo lan Irji ni shu, “Iwu yi wu vren mu wandi isuron mu a kpa wu. Suron mu ku si ni wu.”
kuma Ruhu Mai Tsarki ya sauko masa a kamanin kurciya, sai wata murya ta fito daga sama, “Kai ne kaunataccen Da na. Ina jin dadin ka.”
23 Yesu ahe ni sei wlon nkpu tra nda vu tie ndu Irji. Nimi kpa, Yesu hi vren Isuwu wa ba yo tima ndi Heli,
Ana nan Yesu da kansa, da ya fara, yana kimanin shekara talatin. Shi dan (kamar yadda ake tsammani) Yusufu ne, dan Heli,
24 ivren Matat, ivren u Levi, ivren u Melki, ivren u janai, ivrn u Isuwu.
dan Matat, dan Lawi, dan Malki, dan Yanna, dan Yusufu,
25 Isuwu ana vren Mattatiyas, ivren Amos, Ivren Nahum, ivren Esli, ivren Naggai,
dan Matatiya, dan Amos, dan Nahum, dan Hasli, dan Najjaya,
26 ivren u Maat, ivren u Mattatiyas, ivren u Semein, ivren u Josech, ivren u Joda.
dan Ma'ata, dan Matatiya, dan Shimeya, dan Yuseka, dan Yoda,
27 Joda ana vren u Jowanan, ivren u Resa, ivren u Zerubabel, ivren u Salatiyel, ivren u Neri,
dan Yowana, dan Resa, dan Zarubabila, dan Shiyaltiyel, dan Niri,
28 ivren u Melki, ivren u Addi, ivren u Cosam, ivren u Elmadam, ivren u Er,
dan Malki, dan Addi, dan Kosama, dan Almadama, dan Er,
29 ivren u Joshuwa, ivren u Eliyeza, ivren u Jorim, ivren u Mattat, ivren u Levi.
dan Yosi, dan Aliyeza, dan Yorima, dan Matat, dan Lawi,
30 Levi ana vren Simiyon, ivren Judah, ivren Isuwu, ivren Jonam, ivren Eliakim,
dan Saminu, dan Yahuda, dan Yusufu, dan Yonana, dan Aliyakima,
31 ivren Meliya, ivren Menna, ivren Mattata, ivren Natan, ivren Dawuda,
dan Malaya, dan Mainana, dan Matata, dan Natan, dan Dauda,
32 ivren Jessi, ivren Obed, ivren Bowaz, ivren Salmon, ivren Nahshon.
dan Yesse, dan Obida, dan Bu'aza, dan Salmon, dan Nashon,
33 Nahshon ana vren Amminadab, ivren Admin, ivren Arni, ivren Hezron, ivren Perez, ivren Judah,
dan Amminadab, dan Adimi, dan Arama, dan Hezruna, dan Feresa, dan Yahuda,
34 ivren Yakubu, ivren Isuwa, ivren Ibrahim, ivren Terah, ivren Nahor,
dan Yakubu, dan Ishaku, dan Ibrahim, dan Tera, dan Nahor,
35 ivren Serug, ivren Riyu, ivren Peleg, ivren Eba, ivren Shelah.
dan Serug, dan Reyu, dan Feleg, dan Abiru, dan Shela,
36 Shelah ana vren Cayinan, ivren Arfakza, ivren Shem, ivren Noah, ivren Lamech,
dan Kainana, dan Arfakshada, dan Shem, dan Nuhu, dan Lamek,
37 ivren Metuselah, ivren Enok, ivren Jared ivren Mahalaleel, ivren Cainan,
dan Metusela, dan Anuhu, dan Yaret, dan Mahalel, dan Kainana,
38 ivren Enos, ivren Seit, ivren Damu, Ivren Irji.
dan Enosh, dan Shitu, dan Adamu, dan Allah.

< Luke 3 >