< Galatiyawa 1 >
1 Bulus, indji u toh du toh du mu, ana rji ni ndji na, naki a rji ni Yesu Almasihu ni Irji Bachi wa a rju'u ni mi be -
Wannan Bulus manzo ne. Manzancina kuwa, bai zo daga mutane ba ko mutum, amma ta wurin Yesu Almasihu da Allah Uba wanda da ya tashe shi daga matattu.
2 Ime ni mri vayi mu wa ba hei ni me ni wayi, misi han ni yu'u iklisiyoyi wa ba heini Galatiya.
Ni da dukan 'yan'uwa da nake tare da su a nan, ina rubuto maku ku iklisiyoyi da ke a Galatiya.
3 Zizi ye ni yu'u ni sun si rji ni Irji Bachi mbu ni Bachi mbu Yesu Almasihu.
Alheri zuwa gare ku da salama daga Allah Ubanmu da kuma Ubangjinmu Yesu Almasihu,
4 Wa ano tuma nitu lahtre mbu, nda chu ta rju ni meme ngbungblu yi, ni mri Irji ni Bachi mbu. (aiōn )
wanda ya ba da kansa domin zunubanmu saboda ya kubutar da mu daga wannan mugun zamani, bisa ga nufin Allah da Ubanmu. (aiōn )
5 Ninkon he uma hi klekle. Amin. (aiōn )
Daukaka ta tabbata a gare shi har abada abadin. (aiōn )
6 Mi manji ma wokran kpukpome wa bi kma hu nkon ri gbagbla me hi ni itre ri kan naki mi manji ma wokran yada bi kabi ni wa ayo yi ni zizi u Almasihu.
Na yi mamaki kwarai yadda kuka juya da sauri zuwa wata bishara daban. Na yi mamakin cewa kuna juyawa daga shi wanda ya kira ku ta wurin alherin Almasihu.
7 Itre ri na hei na naki, indji bari wa ba jin wa yu ni ye, ba son nda kpah tre Almasihu ti meme.
Ba wata bishara, amma akwai wadansu mutane da suke kawo maku rudani kuma suna so su gurbata bisharar Almasihu.
8 Naki kita ni u to ndu Irji rjini shu nda hla tre ri kan ni yu ni wa kita ki duba ni yu'u, ba hla ndi kima.
Amma, ko da mu ne ko mala'ika daga sama ya yi maku shelar wata bishara ta daban da wadda muka yi shelar ta, la'ananne ne.
9 Na yada ki hla ni yiwu ni mumla, zizan mi si hla ni yiwu, inde ndji ri a la dub itre ri kan ni wa bi kpa ba hla'u.
Kamar yadda muka fadi maku a da, yanzu kuma ina sake fada, “Idan wani ya yi maku shelar wata bishara ta daban da wadda kuka karba, la'ananne ne.”
10 Zizan misi wa shaida ndi ko u Irji? misi wa du ndi duba kpa yeim ni me? inde zizan mi sima ndi dun ndji kpa nyeme nime, i mina gran Almasihu na.
To yanzu ina neman shaidar mutane ne ko Allah? Ina neman in gamshi mutane ne? Idan har yanzu ina kokarin in gamshi mutane ne, ni ba bawan Almasihu ba ne.
11 Mi son du yi toh fa mri yah, itre wa misi dub ni yiwu, ana hi u indji na.
Ina son ku sani fa 'yan'uwa, cewa bisharar da nake shelar ta ba daga mutane take ba.
12 Mina kpa ni ndji na, indrjori na tsro me na, nakima Yesu Almasihu'a hran ni mu.
Ban karbe ta daga mutum ba, ba ma wanda ya koyar mani A maimakon haka, ta wurin wahayin Yesu Almasihu ne zuwa gare ni.
13 Bi riga di wo na mina hei nimi Yahudawa, ndi ta ti iklisiya Irji yah kpukpome zan bari di kpa ba tie meme.
Kun riga kun ji game da rayuwa ta a da cikin Yahudanci, yadda da nake da kwazon tsananta wa iklisiyar Allah fiye da misali kuma ina lalatar da ita.
14 Mi ta guchi ni Yahudawa ba zan bari fie me ni zren ba tti mbu u sen.
Ina gaba-gaba cikin Yahudanci fiye da yawancin tsararrakina. A kwazo kuwa fiye da kima game da al'adun ubannina.
15 Naki ma Irji toh a bi du chu me ni ne yi mu rju nda yo me ni mi ndindima.
Amma ya gamshi Allah ya zabe ni daga cikin mahaifiyata. Ya kira ni ta wurin alherinsa.
16 A tsro ta ivren ma, dume dub ni biwa bana toh Irji na. Gbagbla mi na suron mu ni nanma ni yi na.
Ya bayyana dansa a gareni, saboda in yi shelar sa cikin al'ummai. Nan da nan, ban nemi shawarar nama da jini ba
17 Nakima mina hi ni Wurushelima na ni bi wa ba guchi hi toh ndu nimu na. Naki ma mi ka yi ni Arabiya, niki me ka k'ma ye ni Damasku.
kuma ban tafi Urushalima ba wurin wadanda suka zama manzanni kafin ni. Maimakon haka sai na tafi Arebiya, daga nan sai na dawo Dimashku.
18 Naki ma ise tra a kle, imi hi ni Wurushelima ndi mi toh Kefas, mi sun ni yiwu ivie wulon don ton.
Bayan shekara uku na je Urushalima don in san Kefas, na zauna da shi na kwana goma sha biyar.
19 Niki mina toh ko indji ri na ni mi mbi ton du na, se Yakubu ni kagrji ma vayi Bachi mbu.
Amma ban ga ko daya daga cikin manzannin ba sai Yakubu kadai, dan'uwan Ubangiji.
20 To ba ni k'bu Irji mina si ti ce ni tu ikpe wa mi han ni yiwu na.
Duba, a gaban Allah, ba karya nake yi ba cikin abin da na rubuta maku.
21 Niki mika hi ni nklan Suriya ba Silisiya.
Daga nan sai na je lardin Suriya da Kilikiya.
22 Ni nton kima indrjo na toh me ni shishi ni iklisiyoyi Yahudawa wa ba he ni mi Almasihu na.
Har a lokacin babu wanda ya san ni a fuska a iklisiyoyin Yahudiya da suke cikin Almasihu,
23 Nakima baka woh ndi, ndji wa ta ti ta yah, zizan asi dub kponji tre wa ana son da kpa tie meme.
amma sai labari kawai suke ji, “Wanda a da yake tsananta mana yanzu yana shelar bangaskiyar da a da yake rusarwa.”
24 Basi no Irji ninkon nitu mu.
Suna ta daukaka Allah saboda ni.