< Galatiyawa 1 >
1 Bulus, indji u toh du toh du mu, ana rji ni ndji na, naki a rji ni Yesu Almasihu ni Irji Bachi wa a rju'u ni mi be -
Bulus manzo, aikakke ba daga wurin mutum ba, ba kuma ta wurin mutane ba, amma ta wurin Yesu Kiristi da kuma Allah Uba, wanda ya tā da Yesu daga matattu.
2 Ime ni mri vayi mu wa ba hei ni me ni wayi, misi han ni yu'u iklisiyoyi wa ba heini Galatiya.
Dukan’yan’uwan kuma da suke tare da ni a nan, Suna gai da ikkilisiyoyi a Galatiya.
3 Zizi ye ni yu'u ni sun si rji ni Irji Bachi mbu ni Bachi mbu Yesu Almasihu.
Alheri da salama daga Allah Ubanmu da Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
4 Wa ano tuma nitu lahtre mbu, nda chu ta rju ni meme ngbungblu yi, ni mri Irji ni Bachi mbu. (aiōn )
Shi wanda ya ba da kansa saboda zunubanmu don yă cece mu daga wannan mugun zamani na yanzu, bisa ga nufin Allah wanda yake kuma Ubanmu, (aiōn )
5 Ninkon he uma hi klekle. Amin. (aiōn )
a gare shi ɗaukaka ta tabbata har abada abadin. Amin. (aiōn )
6 Mi manji ma wokran kpukpome wa bi kma hu nkon ri gbagbla me hi ni itre ri kan naki mi manji ma wokran yada bi kabi ni wa ayo yi ni zizi u Almasihu.
Ina mamaki yadda kuka yi saurin yashe wanda ya kira ku ta wurin alherin Kiristi, kuna juyewa ga wata bishara dabam
7 Itre ri na hei na naki, indji bari wa ba jin wa yu ni ye, ba son nda kpah tre Almasihu ti meme.
wadda a gaskiya ba bishara ba ce ko kaɗan. Tabbatacce waɗansu mutane suna birkitar da ku, suna kuma ƙoƙari su karkatar da bisharar Kiristi.
8 Naki kita ni u to ndu Irji rjini shu nda hla tre ri kan ni yu ni wa kita ki duba ni yu'u, ba hla ndi kima.
Amma ko mu, ko mala’ika daga sama ya yi wa’azin wata bishara dabam da wadda muka yi muku, bari yă zama la’ananne har abada!
9 Na yada ki hla ni yiwu ni mumla, zizan mi si hla ni yiwu, inde ndji ri a la dub itre ri kan ni wa bi kpa ba hla'u.
Kamar yadda muka riga muka faɗa, haka yanzu ma ina ƙara cewa in wani yana muku wa’azin wata bishara dabam da wadda kuka karɓa, bari yă zama la’ananne har abada!
10 Zizan misi wa shaida ndi ko u Irji? misi wa du ndi duba kpa yeim ni me? inde zizan mi sima ndi dun ndji kpa nyeme nime, i mina gran Almasihu na.
Za a ce, ina ƙoƙarin neman amincewar mutane ne, ko amincewa ta Allah? Ko kuwa ina ƙoƙarin faranta wa mutane zuciya ne? Da a ce har yanzu ina ƙoƙarin faranta wa mutane zuciya ne, ai, da ban zama bawan Kiristi ba.
11 Mi son du yi toh fa mri yah, itre wa misi dub ni yiwu, ana hi u indji na.
Ina so ku sani’yan’uwa, cewa bisharar da nake wa’azi, ba mutum ne ya ƙago ta ba.
12 Mina kpa ni ndji na, indrjori na tsro me na, nakima Yesu Almasihu'a hran ni mu.
Ban karɓe ta daga wurin wani mutum ba, ba a kuma koya mini ita ba, a maimako, na karɓe ta, ta wurin wahayi daga Yesu Kiristi ne.
13 Bi riga di wo na mina hei nimi Yahudawa, ndi ta ti iklisiya Irji yah kpukpome zan bari di kpa ba tie meme.
Kun dai ji labarin rayuwata ta dā a cikin Yahudanci, yadda na tsananta wa ikkilisiyar Allah ƙwarai, na kuma yi ƙoƙarin hallaka ta.
14 Mi ta guchi ni Yahudawa ba zan bari fie me ni zren ba tti mbu u sen.
Na ci gaba a cikin Yahudanci fiye da yawancin Yahudawan da suke tsarana, na kuma yi ƙwazo ƙwarai ga bin al’adun kakannina.
15 Naki ma Irji toh a bi du chu me ni ne yi mu rju nda yo me ni mi ndindima.
Amma sa’ad da Allah, wanda ya keɓe ni daga mahaifa ya kira ni ta wurin alherinsa, ya kuma gamshe shi
16 A tsro ta ivren ma, dume dub ni biwa bana toh Irji na. Gbagbla mi na suron mu ni nanma ni yi na.
yă bayyana Ɗansa a cikina, domin in yi wa’azinsa cikin Al’ummai. Ban nemi shawarar wani mutum ba.
17 Nakima mina hi ni Wurushelima na ni bi wa ba guchi hi toh ndu nimu na. Naki ma mi ka yi ni Arabiya, niki me ka k'ma ye ni Damasku.
Ban kuma tafi Urushalima domin in ga waɗanda suka riga ni zaman manzanni ba, sai dai na hanzarta na tafi ƙasar Arabiya, daga baya sai na koma Damaskus.
18 Naki ma ise tra a kle, imi hi ni Wurushelima ndi mi toh Kefas, mi sun ni yiwu ivie wulon don ton.
Bayan shekara uku, sai na haura zuwa Urushalima domin in sadu da Bitrus, na kuwa zauna tare da shi kwana goma sha biyar.
19 Niki mina toh ko indji ri na ni mi mbi ton du na, se Yakubu ni kagrji ma vayi Bachi mbu.
Ban ga wani a ciki sauran manzanni ba, sai dai Yaƙub ɗan’uwan Ubangiji.
20 To ba ni k'bu Irji mina si ti ce ni tu ikpe wa mi han ni yiwu na.
Ina tabbatar muku a gaban Allah cewa abin da nake rubuta muku ba ƙarya ba ne.
21 Niki mika hi ni nklan Suriya ba Silisiya.
Daga baya sai na tafi Suriya da Silisiya.
22 Ni nton kima indrjo na toh me ni shishi ni iklisiyoyi Yahudawa wa ba he ni mi Almasihu na.
Ikkilisiyoyin da suke cikin Kiristi da suke a Yahudiya ba su san ni ba tukuna.
23 Nakima baka woh ndi, ndji wa ta ti ta yah, zizan asi dub kponji tre wa ana son da kpa tie meme.
Sun dai sami labari ne kawai cewa, “Mutumin da dā yake tsananta mana yanzu yana wa’azin bangaskiyar da dā ya yi ƙoƙari yă hallaka.”
24 Basi no Irji ninkon nitu mu.
Sai suka yabi Allah saboda ni.