< Ndu Manzaniba 19 >
1 Aye he niwa Apollos a he ni Corith, Bulus a zren zu ni kotu gbungblu'a nda ye ri ni kikle gbuwu Ephesus, nda ye toh ba mri ko bari niki.
Sa'adda Afolos yake a Koranti, Bulus ya zagaya kasar tudu ya zo birnin Afisa, a nan kuma ya sami wadansu almajirai.
2 Bulus a hla bawu ndi, “Bi kpa Ruhu tsatsra niwa bi kpanyime a?” Ba sa niwu ndi, “aan, kina wo nitu Ruhu Tsatsra mena.
Bulus ya ce masu, “Ko kun karbi Ruhu Mai Tsarki sa'anda kuka ba da gaskiya?” Suka amsa, “A'a bamu taba jin labarin Ruhu Mai Tsarki ba.
3 Bulus a tre ndi, “Nimi ngye wa ba ti batisma ni yiwu?” Ba tre ndi, “Ni baptisma wu Yohana.”
Bulus ya ce, “Wacce irin baftisma aka yi maku?” Suka ce, “Baftismar Yahaya”
4 Niki Bulus a sa ndi, “Yohana a ti batisma wu k'ma sron sran. A hla ni ndji ba ndi du ba kpanyime ni wa ani ye ka huu, wa a hi Yesu.”
Bulus ya amsa ya ce, “Yahaya ya yi wa mutane baftismar tuba, ya ce su ba da gaskiya wanda zai zo bayansa, wato, Yesu kenan.”
5 Niwa ndji ba ba wo toki, ba kpa batisma ni nde Bachi Yesu.
Da mutanen suka ji haka, sai aka yi masu baftisma cikin sunan Ubangiji Yesu.
6 Niki, wa Bulus a sawo nitu mba, Ruhu Tsatsra a ku nitu mba, nda duba tre ni lan bari nda bwu tre wu ko shishi si bla.
Sa'adda Bulus ya dibiya hannu a kansu, Ruhu Mai Tsarki kuma ya sauka a kansu suka yi magana da harsuna da kuma annabci.
7 Wawu mba bana mla tsra ndji wlon don ha (tso).
Su wajen mutum goma sha biyu ne.
8 Bulus a ri hi ni sinagog nda ka tre ni gbengblen sron, wu wha tra, shle vu si ya nda nhron ba nitu ngbran ko Irji.
Bulus ya shiga majami'a ya yi ta koyarwa gabagadi misalin tsawon wata uku. Yana bi da su cikin nazarin maganar yana fahimtar da mutane su gaskanta game da abubuwa da suka shafi mulkin Allah.
9 E niwa Yahudawa bari ba lo sron zi gbangban nda kamba ni shishi kpaa ndji ba. Niki Bulus a kaa ba don nda chu mriko bari hu nji ni kpama, nda ka vu bla siya ba baa ni ba ni tra wu zontu bi u Tyrannus.
Amma sa'adda wadansu Yahudawa suka taurare, suka ki yin biyayya, sai suka fara bata hanyar Almasihu a gaban taron. Saboda haka sai Bulus ya janye daga wurinsu tare da wadanda suka ba da gaskiya. Ya fara koyarwa a makarantar Tiranus.
10 A si he toki ka tsra se ha, nitu ki wawu mba wa ba kii ni Asia, ba wo lan tre Bachi, ni Yahudawa baba Greek ba.
Haka ya cigaba shekaru biyu har duk mazaunan Asiya suka ji maganar Ubangiji, Yahudawa da Helenawa.
11 Irji a sia ti kikle kpi wa bana ri he wu toh ni son mba, ni wo Bulus.
Allah ya yi manyan al'ajibai ta hannun Bulus,
12 Nitu kii, ngbanjan nklon wu wo mba nklon wu kaa nne wa ana sa wo ni wu ba ban ba ka nubi lilo, i lilo mba a bwa hi don ba e brji ba ba rju don kpamba.
har marasa lafiya suka warke, mugayen ruhohi suka fito daga cikin mutane, sa'adda suka karbi kyallaye da mayafai daga jikin Bulus.
13 E Yahudawa bi zu brji rju ni kpa ndji bari ba sia zren zu ni ngbran kima. Ba yo nde BAchi Yesu ni du nuba gbengblen nitu meme brji niwa ba tre ndi, “Ni nde Yesu wa Bulus a dbu hla, mi mha yiyo, rju yi.”
Amma akwai Yahudawa masu tsubu da suka biyo ta wajen, suka dauka wa kansu su yi amfani da sunan Yesu. Suka ce, “Mun dokace ku cikin sunan Yesu wanda Bulus yake wa'azinsa, ku fita.”
14 Ninkon Prist wu Yahudawa, wa ndema ana Sceva, a he ni mri tangban wa basia ti toyi.
Wadanda suka yi wannan su bakwai ne 'ya'yan wani babban firist Bayahude mai suna Siba.
15 Meme brji a sa bawu ndi, “Yesu mi to, mba Bulus mi to, i wu hi nha?”
Mugun ruhun ya amsa ya ce, “Na san Yesu, na san Bulus, amma ku, su wanene?”
16 Meme brji ni mi igu; a a doo lu hon nitu bi zu brji rju'a nda zan ba ni gbengble, nda hloba tsi. Mle ba yotsu rju ni ko'a ni ngbre mba ni nkpan kpa.
Sai mugun ruhun da ke cikin mutumin ya fada a kan matsubatan ya fi karfinsu ya kuma bubuge su. Suka runtuma da gudu suka fice daga dakin tsirara da raunuka.
17 Ikpe yi a ri ton ndji wawu, Yahudawa baba Greeks, wa ba ki ni Ephesus. Sissri a vu ba, u nde Bachi Yesu a nzu hon.
Wannan ya zama sanannen abu ga dukan mutane, Yahudawa da Helenawa mazaunan Afisa. Suka ji tsoro kwarai, sunan Ubangiji Yesu ya sami daukaka.
18 Niki ngame, gbugbu biwa ba kpanyime'a, ba rju ye nran nda vu bla meme kpi wa bana ti yea.
Masu bi da yawa kuma, suka zo suka furta mugayen ayyukan da suka aikata.
19 Gbugbu biwa bata ti gbugblu ba ni vunvu mba rju ye sru ni buburi nda goon ba ni shishi ko nha. Niwa ba bla nklen kpi ba, ana dubu se ton wu whlo azurfa.
Masu sihiri suka kawo littattafansu suka kona a gaban mutane. Da aka yi jimilar tamaninsu, aka samu sun kai dubu hamsin na azurfa.
20 Niki lan tre wu Bachi a zren kagon gbagban ni gbengblen.
Sai maganar Ubangiji ta yadu da iko ta hanyoyi da yawa.
21 Zizan, hu gon wa Bulus a kle ndu ma ni Ephesus, a yo sron, hu ni gbron Ruhu, nda zren zu ni Macedonia mba Achaia ni nkon ma wu hi ni Urushelima; a tre nde, “Mita ka ri niki, mi hi to Rome ngame.”
Da Bulus ya kammala aikinsa na bishara a Afisa, Ruhu ya bishe shi sai ya bi ta Makidoniya da Akiya a kan hanyarsa zuwa Urushalima. Ya ce, “Bayan na je can, dole in je Roma.”
22 Bulus a ton hi ni Macedonia, ha nimi biwa ba ti ndu niwu, Timoti mba Erastus. E wawu kima a son zu wu ton fii ni Asia.
Bulus ya aiki almajiransa biyu Timoti da Irastus zuwa Makidoniya, wadanda suka taimake shi. Amma shi da kansa ya jira a Asiya na dan lokaci.
23 Mla tsra ni ton kima, iya wa ana fiime na a lu ni Ephesus nitu nko'a.
A wannan lokacin sai aka yi babban tashin hankali a Afisa game da wannan Hanyar.
24 Ndji wu la azurfa ri ni nde Demetius, wa ata la gunki u Artemis ni azurfa, nda ta nji ndu nklen gbugbu ye ni bi laaba.
Wani Makeri mai suna Damatrayus wanda ke kera sifoffin gunkin azurfa na Dayana, wanda sana'a ce mai kawo wa makera riba sosai.
25 Niki a yo bi ndu kima zi nda tre ndi, “Indji mbu, bito ndi ninkon du mbuyi, nklen ni ri bran.
Ya tattara makera ya ce da su, “Kun sa ni da wanan sana'a ne muke samun kudi mai yawa.
26 Bi to ndi ni wo ndi, ana ni Ephesus megen na, hu mla ngban gbungblu Asia wawu, Bulus yi, a kma sron ndji gbugbu sran. Ani bla ndi mri irji wa iwo ndji ba laa ba na Irji na.
Kun gani kun kuma ji cewa, ba a Afisa kadai ba, amma har da fadin kasar Asiya wannan Bulus ya rinjayi mutane da yawa. Yana cewa babu alloli da ake kerawa da hannu.
27 Ana nitu andi kikle iya wa a ni du ndu mbu kle na, iko kikle irji wu artemis me ni rjoku ni nzohonma ngame. Niki, gbengblen Artemis ani grji, wawu wa Asia mba gbungblu meme wawu ba kukru ni nzuhon.”
Ba sana'ar mu kadai ke cikin hatsari ba, amma har da haikalin allahnmu Dayana babba zai zama mara amfani. Ta haka za ta rasa girmanta, ita da dukan kasar Asiya da duniya ke wa sujada.”
28 Niwa ba wo toki, ndu a shu sron mba, eba kpa gro ndani tre ndi, “Kikle Artemis wu Ephesus.”
Da suka ji haka sai suka fusata kwarai, suka yi kira mai karfi suna cewa “Mai girma ce Dayana ta Afisa.”
29 Kikle gbu'a wawu a tsi shishi, e ndji ba wawu ba vra tsu ni sron ri hi ni ko wu son mba (theatre). Bana vu kpukpan bi zren Bulus ye, Gaius mba Aristarchus, wa ba ye rhini Macedonia.
Gari gaba daya ya rude, jama'a kuma sun hanzarta zuwa wurin taron. Kafin wannan lokaci, sun riga sun kama abokan tafiyar Bulus, wato Gayus da Aristakas wadanda suka zo daga Makidoniya.
30 Bulus a ta son ri nimi kpaa ndji ba, e mri ko ba ba zuu.
Bulus ya yi niyya ya shiga cikin taron jama'ar, amma almajiran suka hana shi.
31 Ngame, bari wa bana bi ninkon du ni ngrji Asia, wa bana kpanma, ba tondu hi wu ni bre ni duna ri ni tra son (theatre) na.
Haka nan ma wadansu abokan Bulus da ke shugabanin yankin al'umma Asiya sun aika masa da roko mai karfi kada ya shiga dandalin.
32 Ndji bari ba sia ti gro kperi, e bari ikpe nkan, nitu tsi shishi a vu kpaa ndji ba. Gbugbu mba bana to ka a hi ngye si zren nda duba ye zontu ki na.
Wadansu mutane na kirarin wani abu, wadansu kuma na kirarin wani abu dabam, domin jama'a sun rude. Da yawa daga cikinsu ma ba su san dalilin taruwarsu ba.
33 Bari ni kpaa mba ba nron Alexanda, wa Yahudawa ba ba tru yo ni shishi, niki Alexanda a ti ba niwo, nitu a ta son yo tre wu ya ni soon mba.
Yahudawa suka kawo Iskandari ya tsaya a gaban taruwan jama'a. Iskandari ya mika hannunsa sama domin ya yi bayani ga jama'a.
34 Niwa ba mla to ndi a hi ndji Yahudawa, ba lu yra gro wu ton mla bla ha ni lan riri, ndani hla ndi, “KikleArtemis wu Ephesus.”
Amma da suka gane shi Bayahude ne, sai dukansu suka kwala ihu wajen sa'a biyu, “Mai girma ce Dayana ta Afisa.”
35 Niwa ndji wu nha (town clerk) wu gbu'a a du kpaa ndji ba kma ti gbangbi, a tre ndji, “Biyi ndji bi Ephesus, ahi ndji nha wa ana to ndi kikle gbu wu Ephesus yi hi bubu ko wu son wu kikle Artemis, mba iwhiwa grji ku rji ni shulu na?
Da magatakardar garin ya sha kan jama'a, sai ya ce, “Ya ku mutanen Afisa, wanene bai san cewa birnin Afisa cibiya ce na allahn nan Dayana mai girma da na sifar da ta fado daga sama ba?
36 Bita to ndi kpi biyi bana wu kpa tron na, bika ti wiime ni na kpati vravra mena.
Tun da ba a karyata wadannan abubuwa ba, ya kamata ku yi shuru don kada ku yi wani abu a gaggauce.
37 Nitu bi nji ndji biyi ye ni shishi ko gaa tre, ana ndji ba bi y'bi iko bre mbi ka bi kpa nde mri Irji mbi ti meme na.
Gama kun kawo wadannan mutane a wannan dakin sharia ba a kan su mafasa ne na haikali ba ko kuma masu sabo ga allahnmu ba.
38 Nitu ki, Dimetrius baba bi ndu la wa ba he niwu'a ba he ni tre wu lo nitu ndrjo, tra wu gaa tre a he ni who mba bi wa bawoba nda gaatre'a. Du ba tsra kpa mba.
Saboda haka idan Damatrayas da makeran da ke tare da su na da wata tuhuma a kan wani, kotuna suna nan a bude masu shari'a kuma suna nan. Ba ri su kai karar junansu.
39 Bita ni wato kpe nkan, kima ki vu ya ni son yi ni mla ti.
Amma idan akwai maganganu na dubawa, za a daidaita su a taronmu na lokaci lokaci.
40 A hi njanji ki he ni ya wu lo bata vuta nitu kma gbu srantu wu vi luwa. Kina he ni kpe wu kaatu nitu kpa gbu tsi wu luwa na, e kina to nkon wu chutu rju na.”
Domin hakika muna cikin hatsarin zargi game da hargitsin yau. Babu dalilin wanan yamutsi domin ba mu da bayani a kansa.”
41 Niwa a kle tre toyi, a kaa son a nda du ndji ba shan hi.
Da ya fadi haka, sai ya sallami taron.