< Ndu Manzaniba 14 >
1 Aye he toki ni Iconium, wa Bulus mba Barnaba ba ri hi nimi Synagogue wu bi Yahudawa ba, nda ka tre hu ninkon wa kpaandi, ba Yahudawa baba Greeks ba kpanyeme.
A lokacin da Bulus da Barnaba sun shiga garin Ikoniya suka shiga majami'an Yahudawa suka yi wa'azi yadda har mutane da yawa daga cikin Yahudawa da Hellinawa suka ba da gaskiya.
2 Ama Yahudawa wa ba kamba ni zren huba'a, ba chon dri bi kora ba nda duba ti nfu ni mri vayi mba.
Amma Yahudawa da basu yi biyayya ba, suka zuga al'umman har suka yi fushi da 'yan'uwan.
3 Nitu ki, ba ki niki gbron nton, ndani bla gbangban me ni gbengblen Bachi, ndani tsro ba du ba toh tre wa a ton ba wu ya ndindi. A ti toki niwa a tsro kpanyeme wa ndji ba toh ni kikle kpi waasi ti ni shishi mba, zu ni wo bulus mba Barnaba.
Suka zauna a wurin na tsawon lokaci, suna yni maganarsu gabagadi da ikon Ubangiji, yana kuma shaidar sakon alherinsa. Ya yi wannan ta wurin alamu da al'ajibai ta hannun Bulus da Barnaba.
4 Ama ndji bi gbu'a ba gaanyu, bari ba kri ni ngbala Yahudawa, i bari ni manzani ba.
Saboda haka mutanen garin sun rabu: wadansun su suka bi ra'ayin Yahudawa, wasu kuwa sun bi manzannin.
5 Wawu mba, bi kora mba Yahudawa (baba bi ninkon mba) ba wa nkon wu vu ba yo ya nda ta ba Bulus mba Barnaba ni tita,
Al'umman garin da Yahudawa sun nemi jan hankali shugabanninsu, don su wulakanta Bulus da Barnaba, su jajjefe su,
6 ama niwa ba ble wo toki, ba tsutsu hi ni igbu bi Lycaonia, wu Lystra mba Derbe baba kaagon gran bi koki,
da suka gane haka suka gudu zuwa biranen Likoniya, Listira da Darbe, da garuruwa wadanda ke kewaye da su,
7 niki ba si zren ni d'bu tre ndindi'a.
a can suka yi wa'azin bishara.
8 Ni Lystra, iguri a son, hamma ni gbengblen ni zama, chon kple rhi ni nne yimma, wa ana zren to ni son ma na.
A Listira akwai wani wanda ke zaune bai taba tashi da kafafunsa ba, don shi gurgu ne tun daga haihuwa.
9 Iguyi a wo bulus si tre. Bulus a yo shishi ma niwu nda toh ndi a he ni sron kpanyeme nitu kpa sii kpama.
Wannan mutumin ya ji Bulus yana magana. Bulus ya kafa masa ido, ya gane mutumin na da bangaskiya da za a warkar da shi. Sai ya ce masa da murya mai karfi, “Tashi ka tsaya akan kafafunka”
10 Niki a tre niwu ni kikle lan ndi, “Lu kri ni za me.” Mleigu'a a lu za kri nda zren kaagon.
Sai mutumin ya yi tsalle ya fara tafiya da kafafunsa, yana yawo.
11 Niwa kpaandi ba bato kpewa Bulus a ti'a, ba nzu lan ba ndani tre ni el'pa Lycaonia, “Ba rji ba ba k'ma rhu too ndji nda grji ye nita.”
Da jama'an garin sun ga abin da Bulus ya yi, suka tada muryarsu suna cewa da Likoniyanci, “Ai alloli sun ziyarce mu daga sama, da kamanin mutane.”
12 Ba yo Barnaba ndi “Zeus,” mba Bulus, “Hermes,” nitu wawuyi ana ninkon wu lantre'a.
Suna kiran Barnaba da sunan “Zafsa,” Bulus kuwa suka kira shi da sunan “Hamisa” domin shine yafi yin magana.
13 Priest wu irji zeus, wa koobre ma ahe ni kogon kikle gbu'a, anji kikle lando wa ba yra ni loh bre ye ni kikle nkontra gbu'a, wawu mba gbugbu ndji ba, nitu duba ye gon nton nibawu.
Sai firist din zafsa wanda dakin yin masa sujada na kofar birni; ya kawo bijimai biyu da furannin da aka saka su kamar gammo; shi da jama'arsa suna so su yi masa hadaya.
14 Niwa manzani ba, Bulus mba Barnaba ba wo toki, ba y'ba nklon mba nda tsutsu hi nda ka kuuyi ni mi ndji ba
Amma da manzannin, wato Barnaba da Bulus, su ka ji labarin, suka yage rigunansu, suka hanzarta zuwa gun taron mutanen.
15 nda ni hla ndi, “Indji-lon, nitu ngye bi ti kpi biyi? Kita ngame ki ndji, ni kpa too wumbi. Kisi bla tre ndindi ni yiwu nitu duyi k'ma gon don meme kpi ndi ye ni Irji wu sissren, wa a ti shulu, ni memee ni kpaama teku, mba wawu kpi wa bahe ni mi mba.
Suna ta cewa, “Kuji! Ku mutane don me kuke wannan abin? Mu fa mutane ne kamarku. Mun kawo maku labari mai dadi ne, da cewa, ku rabu da abubuwa marar amfani, ku koma ga Allah mai rai, wanda ya hallici sama da kasa da teku da dukan abubuwa da ke cikinsu.
16 NI k'ba wa baka hiye, a du gbungblu du ba zren ni nkon kankan wu mba.
A da dai ya bar mutane su yi abinda suka ga dama.
17 Ni kima me, ana hamma ni don wa ba bla kpewa ba to nituma na, niwa a ti kpiwu bi nda nuba mma-lu rhini shulu mba ntonlu wa niye nuyi klo biri bran; shuuni sron mba ni biri mba ngyiri kpukpome.
Duk da haka, bai bar kansa ba tare da shaida ba, don yana bada abubuwa masu kyau, yana ba ku ruwan sama, lokatai masu albarka, ya cika ranku da abinci da farin ciki.”
18 Ni lantre bihi me, Bulus mba Barnaba ba mla zu ndji ba megen bubu gon nton ni bawu.
Duk da wadannan kalmomin da kyar, Bulus da Barnaba suka iya tsayar da su daga yi masu hadaya.
19 Ama Yahudawa bari wa ba rhini Antioch mba Iconium, ba ye kma tu ndji ba sran ni gyru bre. Ba taa Bulus ni tita nda ngbiwu rju hi ni kogon gbu'a, nda ban ni mren mba ndi a qu ye.
Amma wasu Yahudawa daga Antakiya da wasunsu daga Ikoniya suka rinjayi tarun jama'ar. Suka jajjefi Bulus suka ja shi zuwa wajen garin, suna ganin kamar ya mutu.
20 Ni kime, niwa mriko ba ka kri kaagon nitu ma, alu kri nda zren ri ni mi gbu'a. Ni vi wa a hu kima, a hi ni Derbe wawu'u mba Barnaba.
Duk da haka da almajirai suka kewaye shi a tsaitsaye, sai ya tashi ya koma cikin garin. Washegari, ya tafi Darba tare Barnaba.
21 Hu gon wa baka d'bu bla tre ndindi nitu ma, ni mi gbu'a nda mriko gbugbu, ba k'ma ye ni Lystra, ni Iconium mba ni Antioch.
Bayan sun yi wa'azin bishara a wannan birnin suka kuma sami almajirai da yawa, suka dawo Listira, da Ikoniya da Antikiya.
22 Ba si nron mriko ba duba kri ni sron gbangban nda yo ni bawu du ba na k'ma ya gon ni kpa nyme mba ndani tre ndi, “Abi toki duta ri ni ko Irji hu ni nkon iya
Suna karfafa zuciyar almajiran su rike bangaskiyarsu, su ci gaba da ita, suna ce masu, “Ta wurin jimrewa mai yawa zamu shiga mulkin Allah, don haka dole ne mu sha wahala.”
23 Niwa ba yo bi ninkon nitu mba, ni ekklisiya ba, nda bre Irji hamma ni rhikpe, ba kaba yo ni wo Bachi wa nituma yi ba kpa nyeme.
Da suka zabar masu dattawa a kowace iklisiya, sai suka yi addu'oi da azumi, suka mika su ga Ubangiji, ga wanda suka gaskanta a gareshi.
24 Mle ba zrenzu ni Pisidia nda ye ri ni Pamphylia.
Sa'annan sun bi ta Bisidiya suka kai Bamfiliya.
25 Niwa ba kle bla lantre'a ni Perga, ba grji hi ni Attalia.
Da suka yi maganarsu a Biriya, sun wuce zuwa har Italiya.
26 Rhi niki ba zren zu nitu mma ka rini Antioch, ni bubu wa bana nzuba yo ni toh ti Irji wu ndu wa baka kle'u zizan.
Ta jirgin ruwa zuwa Antakiya, a nan ne aka mika su ga alherin Allah don aikin da suka gama a yanzu.
27 Niwa ba ye ri nimi Antioch, ba yo ekklisiya zi ni bubu riri, nda vubla bawu wawu kpiwa Irji a ka ti niba, mba nitu wa a bwunko wu kpa gbangban ni biwa babi kora'a.
Da isowarsu Antakiya sun tara 'yan iklisiya a wuri daya, sun ba da labarin dukan abin da Allah ya yi ta wurinsu. Da yadda Ya bude kofa a wurin al'ummai ta bangaskiya.
28 Ba kii wu gbron nton ni ba mriko ba,
Sun zauna tare da almajiran na tsawon lokaci.