< 2 Korinthians 8 >

1 Mini vayi ki sun duye to ndi alherin Rji wa bano ni Ikilisiyoyin ni Makidoniya.
Muna so ku sani, 'yan'uwa, game da alherin Allah da aka bayar ga Ikkilisiyoyin Makidoniya.
2 Ni ton kekle ya wa bi to ni se suron ni ya wabato, anoba gbugbu'u gri wa ba noni suron riri
A lokacin babban gwajin wahala, yalwar farincikinsu da tsananin talaucinsu ya haifar da yalwar bayarwa hannu sake.
3 U mi lha niyiwu bano bayasuwa mbo ni yo sur mba zan kpe wa ba hei ni wu. ni kpayeme ni sur mba.
Domin ina shaida, sun yi bayarwa iya kokarinsu, fiye da abinda ma suke iyawa. Cikin yaddar ransu
4 U ni bre ta ni sur riri duba no ba ton waba ka mba ibi du ba yi tayarwa ini hidima ga bi hu Rji.
da roko mai yawa suka nace da a ba su zarafi su yi tarayya a wannan hidima ga masu bi.
5 U wayi ana hei na waki yosuron u baguci no tumba ni Rji riko u nita ni kpayeme ni Rji
Haka ya auku ba kamar yadda muka yi zato ba. A Maimakon haka, sai da suka fara bada kansu ga Ubangiji. Kuma suka bada kansu gare mu bisa ga nufin Allah.
6 U ki bre Titus wa riga hei ni mi ndu yi ka kle ndu'a niyi.
Sai muka karfafa Titus, wanda ya rigaya ya fara wannan aiki, domin ya kammala wannan aiki na bayarwa ta fannin ku.
7 U bi riga kri nimikpi wu ban gaskiya ndi tere, nito, ni mindu tukuru, nimi kpayeme ni ta. Ahei naki, bitabata ni habaka nimi duyi wu no (bayasuwa)
Amma kun habaka cikin komai-cikin bangaskiya, cikin magana, cikin sani, cikin aiki tukuru, cikin kaunarku dominmu. Don haka, ku tabbata kun habaka a wannan aiki na bayarwa.
8 Me tere naki ana hei neme tere niyiwu ni gbegblen na wa naki, me tere nime tsar sahihancin kpayeme ni kwantata ni himmar ibru ndi.
Na fadi haka ne ba kamar ina umurtar ku ba. A maimakon haka, na fadi haka ne in gwada sahihancin kaunarku ta wurin kwatanta ta da himmar sauran mutane.
9 U bi to alheri Ubangijinku Yesu Almasihu, u naki me ahei ni arziki nda k'mati wu ya ni tumbi domin hi tu taulauci ma biyi bi ka k'ma ti bi arziki.
Domin kun san alherin Ubangijinmu Yesu Almasihu. Kodashike shi mai arziki ne, amma ya zama matalauci, domin ta wurin talaucinsa ku yi arziki.
10 Nitu alamariyi me noyi mer waanizoyi. Nisai wa kle binati kps megye na, ama bi yo surbi ni tei U.
A wannan al'amari zan ba ku shawarar da za ta taimake ku. Shekarar da ta wuce, ba fara wani abu kawai kuka yi ba, amma kun yi marmarin ku yi shi.
11 Bi kle u zizan'a. Na wa bina hei ni suron ni kwazo u ti naki niton ki, bikayo suron ndi tiye nikle ma dede ni gbegblen mbi.
Yanzu ku kammala shi. Kamar yadda kuke da niyya da marmarin yin haka a lokacin, bari ku yi kokari ku kawo shi ga kammalawa iyakar iyawar ku.
12 U bi tayo suron ndi bi tie ndu yi wakpe wugir ni kpayeme ni ubi ani hei daidai kpe wa ndi ahei ni wu, ana kpe wa a hama ni wu'a na.
Idan kuna niyya ku yi wannan aiki, abu mai kyau ne karbabbe kuma. Tabbas ya zama dai-dai da abinda mutum ke da shi, ba abinda ba ya da shi ba.
13 Wayi ana wani kpe wa ba nawata ni yiu du bari fe sauki mana. U ani ta hei toki, wani bi duba fe daidai- tuwa.
Domin wannan aiki ba domin a nawaita maku sannan wadansu su samu sauki ba ne. A maimakon haka, ya kamata a sami daidaituwa.
14 Ison bi gbugbu'u zizo'a ani noyi kpe wabason. Wa naki ni bar mba, ani yada na kpe wa bi son, wa ani zama kpe u biya bukata mba.
Yalwar ku a wannan lokaci za ta zama abin biyan bukatarsu. Haka nan kuma domin yalwar su ta iya biyan bukatarku, domin a sami daidaituwa.
15 Ahei na wa ba nha. “Eri wa hei ni kpewu bra na hei nikpe wa ani don burna, u wa ahei niwu fime ana wa hama na
Yana nan kamar yadda aka rubuta: “Wanda ke da shi dayawa bai samu raguwar komai ba, kuma wanda yake da kadan bai rasa komai ba.”
16 U gyir ga Rji wa ayoni suron Titus imre u kula ni yi kama yadda mi hei wa ni tumbi.
Amma godiya ga Allah, da yasa a zuciyar Titus marmarin kulawa da ku kamar wadda nake da ita domin ku.
17 Ana bre mbu kadai akpana U ati ni kpeyeme suron ma naki. Aye ni yi ni kpayeme makima.
Gama ba rokon mu kadai ya karba ba, amma ya yi da gaske akan haka. Ya zo gare ku ne da yardar kan sa.
18 U ki ton wawu vayimbu wa ki kpayeme niwu ni du Ikilisiyoyi du ma ni bla tre Baci.
Mun aiko tare da shi dan'uwa da ake yaba masa a tsakanin dukan Ikkilisiyoyi domin ayyukansa a cikin shelar bishara.
19 Ana wayi nika kle na amma Ikilisiyoyi ba cu u du nu ta hi hidima u didin ma u alheri wayi domin gbrai Rji san ni niya mbu
Ba domin wannan kadai ba, amma Ikkilisiyoyi ne suka zabe shi ya tafi tare da mu a cikin yin wannan hidima ta alheri. Wannan domin girmama Ubangiji ne kansa da kuma domin aniyarmu ta taimakawa.
20 U ki klu kina duba na to ta hla trena game ni alheri wa ki zre ni bla ni ndina.
Muna gudun kada kowa ya sa mana laifi game da wannan alheri da muke dauke da shi.
21 A he ni suron mbu du tati kpe u bima ba ni shishi Rji ni kakle ba ni shishi indi me.
Niyyar mu ce mu yi kyakkyawan abu, ba a gaban Ubangiji kadai ba, amma a gaban mutane ma.
22 Kiton vayimbu ri tare ni ba ki tsar u to nikon gbugbu'u, ki to wa hei ni himma ni indu. Wa a ba yondu gbugbuu wa ba yo du ti. Zizan me a kara ni himma sabo ni amincewa wa ahe niu game ni yi.
Mun kuma aiki wani dan'uwan tare da su. Mun sha gwada shi, kuma mun same shi da himma wajen ayyuka da dama. Yanzu kuma ya kara himma, saboda amincewa mai girma da yake da ita gare ku.
23 Ni wawu Titus a kpan wu zre mu ni kpan wadunmu don biyi. Umir vayi mbu, ba ton ba yir ni Ikilisiyoyi babi hei ni daraja ga Almasihu.
Game da Titus, shi abokin tafiyata ne, kuma abokin aikina domin ku. Game da yan'uwanmu, an aiko su ne daga Ikkilisiyoyi. Su kuwa daraja ne ga Almasihu.
24 Naki bika kpayeme ni ba ni tsor ikilisiyoyi ba kpe u se suron tawu game ni yi.
Don haka, ku nuna masu kaunarku, ku kuma nuna wa Ikilisiyoyi dalilin fahariyarmu game da ku.

< 2 Korinthians 8 >