< 2 Korinthians 11 >

1 Me ya bi vun sur ni me niti inkbra ko ni he bi vunsur ni me.
Ina fatan za ku jure da ni cikin wauta kadan. Ko da yake lallai kuna jurewa da ni!
2 Me tin ngun ni tu bi. Igun iri whu Rji ni tubi wa me yo yu ni yi ne mi Gran ni Lilon riri. me na yo yu ni gabatar ni friwa wu tsa tra ni Almasihu.
Domin ina kishi sabili da ku. Kishi na kuwa irin na Allah ne domin ku. Tun da na alkawartar da ku a cikin aure ga miji daya. Na kuma yi alkawarin in gabatar da ku kamar budurwa mai tsarki ga Almasihu.
3 Me tin sisir ni tun bi wa wan a gur Hauwa'u ni ta da wunma. a ha naki ndu mrei bi ni kauce janji ni gre Almasihu.
Gama ina fargaba a kan ku, ko watakila, kamar yadda macijin ya yaudari Hauwa'u ta wurin kissarsa, Ya zamana tunaninku ya kauce daga sahihiyar sadaukarwa ga Almasihu.
4 Na hi rin nita ye na krin dubun Yesu kanka ni wa kitini yi nitu blantrama bi kpa ruhu ri kan wa bi kpa ko bi kpa tra Rji latre ri kan na waki kpa. ki kpayeme wa biti ne kpebi ti a mlannayi.
Anar misali idan wani ya zo ya kawo shelar wani Yesu daban da wanda muka yi maku wa'azinsa. Ko kuma kun karbi wani ruhu daban da wanda muka karba. Ko kuma kun karbi wata bishara daban da wadda muka karba. Amincewar da kuka yi wa wadannan abubuwa ta isa!
5 Me na he no kogona ibrun bin ba yo ba ngazani nekunbi ndun Rji.
Don kuwa ina tsammanin ba a baya nake ba ga sauran wadanda ake kira manyan manzanni.
6 Ko ba na tsrome na me tre, me na rasa horowa tsro na ko ta i gun rime ikpe ki lah ni yi wu.
To ko ma ba a ilimantar da ni ba akan yin jawabi, ban rasa horarwar ilimi ba. Ta kowace hanya kuma cikin abubuwa duka mun sanar da ku wannan.
7 me ti la' tra wa me yo tumu ni si (kaskata) na gber yin? melah tre Rji ni yiwu menge.
Na yi zunubi ne da na kaskantar da kai na domin a daukaka ku? Domin na yi maku wa'azin bisharar Allah kyauta.
8 Me vun brun Ikisiya ni kpa kpe ba zo, ba niwu na ti chucu.
Na yi wa sauran Ikilisiyoyi kwace ta wurin karbar gudummuwa daga wurin su domin inyi maku hidima.
9 Bi to wa me ha ni yi me toyi ni me bi wa mena lah ne mre vanyi wa baye ni makidoniya ba ha ndimu na me koge me zintunmu nikpa idimu niyi me yonza ni ti na yi
Lokacin da ina tare da ku kuma na sami kai na cikin bukata, ban dora wa kowa nauyi ba. Domin 'yan'uwa da suka zo daga Makidoniya sun biya bukatuna. A cikin komai na kebe kaina daga zama nawaya a gare ku, kuma zan cigaba da yin haka.
10 A janji Almasihu ha ni me na, sun ni gbanbi gbre sanmu ni me mame akaya.
Kamar yadda gaskiyar Almasihu ke ciki na, ba zan yi shiru da wannan fahariya tawa ba a cikin dukan kasar Akaya.
11 A ngye? ni mena sunyi na Rji to
Don me? Saboda ba na kaunar ku? Allah ya sani.
12 I kpe me ti me yonza, me ti naki me nhan to bi ba nsu to na kita kpen wa ba gbre ni nwu.
Amma abinda na ke yi, zan cigaba da yi. Zan yi haka ne domin in yanke zarafin wadanda ke son samun zarafi kamar mu akan abubuwan da suke fahariya da shi.
13 Irin Idin bi mazani babi tice bi ti ndun gyru. ba no kama kamar mazanni Almasihuna
Don irin wadannan mutane manzannin karya ne masu aikin yaudara. Suna badda kama kamar manzannin Almasihu.
14 Wa yi na kepn sisar ne mena ibrji ne no kamar na rju kamar mala'ika wa ni kpan.
Wannan ba abin mamaki ba ne, domin shaidan ma yakan badda kama ya fito kamar mala'ikan haske.
15 Anaki ki kle a kpe wu mamaki na ni bi gra ba no kamani ba ba'ba gra bi ti ndindi bun, a kle ba ni ha ridimba nkpe wa bati
Ba wani babban abin mamaki ba ne idan bayin sa sun badda kamanninsu don a dauka bayin adalci ne su. Karshen su zai zama sakamakon abin da suka aikata.
16 Me karah lahi ndum rin yin zato me ruruma. Bita ti zato naki bi bame me irurume ni gbre sa fime.
Ina kara fadi: Kada wani ya yi zaton ni wawa ne. Idan kun yi zaton hakan, to ku dauke ni kamar wawan don inyi fahariya kadan.
17 Nikpe wa me lah ni gabagadi me na gbresa nitra kpe wa Baci kpanyena. me na me ti ikbra.
Abinda nake fadi game da wannan gabagadi mai fahariya ba bisa ga amincewar Ubangiji ba ne, amma ina magana a matsayin wawa.
18 Ndin bi ba bra ba gbresa ni tun kpa me me gbresa me.
Tun da mutane dayawa suna fahariya bisa ga jiki, ni ma zan yi fahariya.
19 Bi grin ni bi shutun bi ti na bi ti kbra ni bin to (masuhikima).
Gama kuna murnar tarayya da wawaye. Ku masu hikima ne!
20 Bi vun sur ni ndi wa nibayi bi grah. idan a kbanyin sar na ti ndu ni yi ni tun ribatun ma, da, ba tuma nayi na wruyi ni takpa shi.
Kuma kuna hakuri da wanda zai bautar da ku, idan ya tauye ku, yana amfani da ku don ribar kansa, idan ya dauki kansa fiye da ku, ko ya mammare ku a fuska.
21 Me lah ni yi wuki ji sha ki ha ni iso (weak) niti na bam. ko naki nda rin bu ni gbre sa me tra na me ti kbra ne gresame.
Ina mai cewa mun kunyata da muka rasa gabagadin yi maku haka. Duk da haka idan wani zai yi fahariya-Ina magana kamar wawa-Ni ma zan yi fahariya.
22 Ba Yahudawa? me ha na ki ba ha Israilawa? me ha naki ba mren Ibrahim? me ha naki.
Su yahudawa ne? Ni ma haka. Su Isra'ilawa ne? Nima haka. Su zuriyar Ibrahim ne? Nima haka.
23 Ba gra Almasihu? me tra na (me na ha ni sormu na) me nan ba me ti ndun (Tukur) za ba wawu, me rin mikho wu tro ndi (kurkuku) za ko anh ba izee me ba lansor, shishinmu (hudura) kyu brabra.
Su bayin Almasihu ne? (Ina magana kamar ba ni cikin hankalina) na fi su ma. Na ma yi aiki tukuru fiye da su duka, shiga kurkuku fiye da kowa, a shan duka babu misali, a fuskantar haduran mutuwa da yawa.
24 Ni wo mre Yahudawa igun ton (sunbiy) ba zee me gbagba gun se' thra ni thewn (arba'in ba daya).
Daga hannun yahudawa sau biyar na sha bulala ''Arba'in ba daya''.
25 Kun thra me kpa zee ni me ni kunkro inku rin ba tame ni tata. nkun thra me ti haderi Jirgin ma me ton cun ni kpa (dare da yini guda) ni me takpo ma tsutsuma ni min kpoma.
Sau uku na sha dibga da sanduna. Sau daya aka jejjefe ni da duwatsu. Sau uku na yi hadari a jirgin ruwa. Na yi tsawon dare da yini guda a tsakiyar teku.
26 Me ti yah tsar ni min hadari koguna, ne miha daribi ywen ni me hadari ndi ne hadari alumai min gbu ni me hadari min nji ni men hadari teku (tsotsoma) ko ta kpoma ni me mrevanyi bi tice.
Ina shan tafiye tafiye, cikin hadarin koguna, cikin hadarin 'yan fashi, cikin hadari daga mutane na, cikin hadari daga al'ummai, cikin hadarin birni, cikin hadarin jeji, cikin hadarin teku, cikin hadarin 'yan'uwan karya.
27 Me to tunmu ni mindu itukuru ni me sor wu kikle yah (ni me sor wuyah) ne min ti chun ba kurna, ni mi yun ni lah ma ni min bran vunsor min si ni gbren.
Na sami kaina ina aiki tukuru cikin mawuyacin hali, cikin yin dare dayawa ba barci, cikin yunwa da kishin ruwa, cikin yawan azumi, cikin sanyi da tsiraici.
28 Ni kogon kpe wa wu, nkpi ha ni tunmu ko ni ton rime don tamre mu nitun Ikilisiya wa wu.
Baya ga wadannan duka, akwai nauyi a kaina kullayaumin saboda damuwata akan Ikkilisiyoyi duka.
29 A ha kwu-kpa wa ni ha kwu-kpa ni tun ba na” ba yo ha ni kbun za me na krina?
Waye kumama, wanda ban zama kumama akan shi ba? Wanene aka sa yayi tuntube, kuma ban kuna ba?
30 Me ta ni ha gangbe, me gangbe ni kpe wa kungremu (kasawata).
Idan zan yi fahariya, zan yi fahariya akan abinda ke nuna kasawata.
31 Rji wu Baci wu titinbu Yesu wa amle wu gbre tuntur, nitunki me na tin cena. (aiōn g165)
Allah kuma Uba na Ubangijinmu Yesu, wanda ya isa yabo har abada, ya san ba karya nake yi ba! (aiōn g165)
32 Ni da mascu Gwamna wa a he nime kbinci ni zama in chun Aritas a noba gban ngbu Damasku na fun wa wu.
A Damasku, gwamnan da ke mulki karkashin sarki Aritas yasa aka yi tsaron birnin Damasku domin a kama ni.
33 Ni ta do ni me sisen ba chunre ni kogon g'rlu gbu, me gbun gblu ni wo ba
Amma ta taga cikin kwando aka ziraro ni bayan ganuwar birni, na kuwa kucce daga hannunsa.

< 2 Korinthians 11 >