< Rom 5 >

1 Eshe no kááw woto nodaats amanon b́ wottsotse no doonz Iyesus Krstosn Ik'onton jeeno detsfone.
Tun da shike mun sami barata, sabili da bangaskiya, mun sami salama tare da Allah ta wurin Yesu Almasihu.
2 And kup'dek'at nodatseyiru s'aatok nokind bín amanon b́wottsotse Ik'o noosh b́jangits b́ mango kayitwotsi nowottsosh mann it'irwone.
. Ta wurin sa kuma mun sami iso zuwa ga alheri inda muke tsayawa albarkacin bangaskiyarmu. Muna murna da gabagadin da Allah ya ba mu game da abin da zai faru, gabagadin da zamu dandana nan gaba cikin daukakar Allah.
3 Hanmec'ron b́woterawo gond bek'o k'amo noosh b́daatsitwok'o nodantsotse noo gond bek'on it'iruwone.
Ba kuwa haka kadai ba, amma muna murna da shan wahalolinmu. Mun san cewa shan wuya na haifar da
4 K'amotsnowere fadeyar kup'o, kup'otsnowere jangiyetso daatsetwe.
Jimiri, Jimiri kuma na kawo amincewa, amincewa na kawo gabagadi game da abin da zai zo nan gaba.
5 Noosh imets S'ayin shayri weeron Ik'i shuno nonibotse b́ s'eentstsotse b́ jangitso noon jitsiratse.
Wannan gabagadi wato begen da muke da shi baya kunyatarwa, domin kuwa an kwarara mana kaunar Allah a cikin zuciyarmu ta wurin Ruhu Mai Tsarki, da aka ba mu.
6 Maawk wotat nobefere Ik'o bíetts aawon Krstos morretswotssha ett b́k'iri.
Domin kuwa ko yayin da muke raunana, Almasihu ya mutu a lokacin da ke dai dai domin marasa ibada.
7 Kááw ash shegro wotar k'irit asho daatso ayide'er kic'ike, b́woteferor doo ash shegro kirosh daneraka daatso faletuwe.
To ai kuwa yana da wuya kwarai wani mutum ya yarda ya mutu don mutumin kirki ma. Watakila, wani na iyayin kasada ya yarda ya mutu don nagarin mutum.
8 Ernmó noo morretswotsi wotat nofa'e noshegro Krstos k'irre, manuwere Ik'o noosh b́detsts shuno awuk'o een b́wottsoniye b́kitsiri.
Amma Allah ya tabbatar mana da kaunarsa a gare mu, don kuwa tun muna masu zunubi, Almasihu ya mutu domin mu.
9 No kááwutso Iyesus Krstos s'atsona wotiyal ikibogshr Ik'i fayotse no kashit b́weerone.
Balle ma yanzu, da muka barata ta wurin jininsa, za mu sami tsira daga fushin Allah.
10 Noo Ik'o balangarwotsi wotat nobefere b́naay k'iron Ik'onton no manerone, and Ik'onton nomaneyakon b́ naay kashi weeron iki bogo kashituwone.
Domin kuwa, in tun muna makiya, aka sulhunta mu da Allah ta wurin mutuwar Dansa, balle ma, yanzu da muka sami sulhu, zamu sami tsira ta wurin ransa.
11 Han mec'ronaliye, Ik'onton mano bín nodatstso nodoonz Iyesus Krstos weeron Ik'on ít'irwone.
Bama haka kadai ba, amma muna murna a cikin Allah ta wurin Ubangijinmu Yesu Almasihu, wanda ta wurinsa ne muka sami wannan sulhu.
12 Ik ashaatse tuutson morro datsuwats b́weyi, morratse tuutsonowere k'iro b́weyi, mank'owere ash jamo morro b́fintsotse ash jamats k'iro b́weyi,
Saboda haka, kamar yadda ta wurin mutum daya zunubi ya shigo cikin duniya, ta haka mutuwa ta shigo ta dalilin zunubi.
13 Muse nemo b́ imftsere shin morro datsuwatse fa'e b́teshi, ernmó nemo bíaltsoke morro b́ tookon morrok'o taaweratse b́ teshi.
Domin kuwa tun kafin a bada shari'a, zunubi na nan a duniya, amma ba' a lissafin zunubi in da ba shari'a.
14 B́ wotiyaloru Adamkok'o nematse beshat morro finerawotsworu dab bo'orerawo k'iro Adamatse tuut Muse ats b́ borfetso ash jamatse alo b́ daatsi, Adamwere shinomaants weetu Krstossh bí aroniye.
Duk da haka, mutuwa ta mallake tun daga Adamu har Musa, har ma wadanda basu yi zunubin keta umarni irin na Adamu ba, wanda yake misalin mai zuwan nan a gaba.
15 Ernmó Ik'o b́ s'aati imo ash morronton nuutsaliye, ik ash morri jangon aywots bo k'irtsok'o mank'o Ik' s'aatonat ik asho Iyesus Krstos weeron daatsets s'aaton imetso ayuwotssh bogshdek't imere.
Amma kyautar ba kamar keta umarnin take ba. Domin in sabo da laifin mutum dayan nan ne, da yawa suke mutuwa, haka ma alherin sa da baiwarsa ta wurin mutum dayan nan, Yesu Almasihu, sai baiwar ta wadata zuwa ga masu yawa.
16 Mank'owere Ik'o beenon b́doots imo s'aati oot'o ash iko morro b́doots oot'ok'oyiyaliye. Ash iko morratse tuutson imetso angsho b́doyi, ay morratse tuutson imets imo kááwe wot b́dowi.
Domin kyautar ba kamar sakamakon wannan da yayi zunubin bace. Ta haka din nan ne, hukuncin nan mai tsanani ya zo sabo da zunubin mutum dayan. Har yanzu dai, wannan baiwa ta yanci ta zo ne bayan laifuffuka masu yawa.
17 Ash iko morratse tuutson k'iro ash jamatse alo b́detsiyakon bére Ik'i ay s'aatonat beenon imetso s'aat bín kashitu ash jamwots Iyesus Krstos weeron kashon naashitune.
Domin, idan sabo da laifin mutum dayan nan ne, mutuwa ta mallake, saboda dayan, haka ma wadanda suka karbi alheri mai yawa da kuma baiwar adalci ta wurin ran, Yesu Almasihu.
18 Eshe Adam iks'uzo morri fayi angsho ash jamats b́dootsok'o mank'o Krstos ikoko kashi fino ayuwotsi fayotse kishr kasho imetwe.
Don haka, kamar yadda zunubin dayan ya sa hukunci ya zo kan dukka, haka ma aikin adalci na dayan zai kawo barata da rai ga mutane masu yawa.
19 Ash iko aleyo b́k'aztsatse tuutson ayuwots morretswotsi bowottsok'o mank'o ash iko bíaletsatse tuutson ayuwots kááwitune.
Kuma kamar yadda rashin biyayyar dayan ta sa mutane masu yawan gaske su zama masu zunubi, haka ma ta biyayyar dayan mutane da yawan gaske za su sami adalci.
20 Morro bíayitsotse nemo b́weyi, ernmó morro bíaytsok'on Ik'i s'aato iki bogsht bíayi.
Amma shari'a ta zo, inda ta sa zunubi ya habaka. Amma inda zunubi ya habaka, alheri ma ya habaka ribin ribi.
21 Man b́wowwere k'iratse tuutson morro b́naashtsok'o mank'o ando aani nodoonz Iyesus Krstos weeron dúre dúri kasho b́ daatseyish Ik'i s'aato kasho imon naashituwe. (aiōnios g166)
Wannan ya faru ne, don kamar yadda zunubi yai mallaka zuwa mutuwa, haka kuma alheri ya mallaka zuwa adalci da rai na har abada ta wurin Yesu Almasihu Ubangijin mu. (aiōnios g166)

< Rom 5 >