< Rom 3 >

1 Beree ayhudiyots Ik' ashwoterawwotsiyere bok'an eegoneya? Gof amo ayhudiwotssh eebi b́ k'aliti?
To ina fifikon da bayahude yake dashi? Kuma ina ribar kaciya?
2 Arikon Ayhudi woto ay weeron k'anefe, bog keewo Ik'o aap'o ayhudiyotssh adaro bíimtsoniye.
Akwai muhimmancinsu ta kowacce hanya. Tun farko dai, yahudawa ne aka dankawa wahayi daga Allah.
3 Eshe Ayhudiyotsitsere ik ikuwots amanek wotar daatseyo bok'azal, bo amanetsuwotsi wotbok'azo Ik'o amanek b́ woto ooritúwa?
Idan wasu yahudawa basu bada gaskiya ba fa? Rashin bangaskiyarsu zai hana amincin Allah aiki?
4 B́ jamon oriratse! «N aap'ts aap'atse tuutson arikeewetsoniye nwotiti, N mooshorowere angshon da'itune» Ett guut'etsok'on ash jamo kootetso b́ wotiyalor Ik'o arikeewetske.
Bazai taba zama haka ba. Maimakon haka, bari Allah ya zama mai gaskiya, ko da kowanne mutum makaryaci ne. Kamar yadda aka rubuta, “Domin a nuna kai mai adalci cikin maganganunka, kuma kayi nasara a lokacin da aka kawo ka gaban shari'a.”
5 Ernmó no morro Ik' kááwo b́ kitsitka wotiyal eshe eebi no'eteti? Ik'o nomorrosh noon b́seziyal kááwon angshratse eteya b́ wotiti? Hanoke t keewiruwo ashkok'one.
Amma idan rashin adalcinmu ya nuna adalcin Allah, to me zamu ce? Allah ba marar adalci ba ne, wanda ke aiwatar da fushinsa, ko kuwa? Ina magana bisa ga tunanin mutuntaka.
6 B́ jamon woteratse! hank'o b́wotitkawotiyal Ik'o datsuwats aak'oneya b́ angshiti?
Bazai taba zama haka ba. Domin idan haka ne ta yaya Allah zai shar'anta duniya?
7 Ernmó kootetsi twoto Ik'o ar keewutsi b́woto kitsre, b́mangi ayono kitsitk b́ wotiyal, bere taa morretsok'o tiyats angshet eegoshe?
Amma idan gaskiyar Allah ta wurin karyata ta habaka yabonsa, To me yasa ake shar'anta ni a matsayin mai zunubi?
8 Ik ik ashuwots «Bére, Sheeng keewo b́weyish gond keewo eege nok'aliyala?» etaat tdaniruwok'o woshdek't taan bo s'aamiyir, mansh mank'owwotsats angshet angsho kááwe.
To me zai hana ace kamar yadda ake fadin zancen karya a kanmu, wasu kuma sun dauka cewa mun fadi hakan, “Bari muyi mugunta, domin nagarta tazo?” Hukuncin su halal ne.
9 Bére no ayhudiyots Ik' ash woterawwotsyere k'anefone eteya? Mank'o woteratse! k'osh ash jamo Ayhudi wotowa Ik' ashwoterawwotsi wotowa morretsuwotsi bowottsok'o shin shin kitsre.
To me kenan? Zamu ba kanmu hujja ne? ko kadan. Domin mun riga munyi zargin yahudawa da hellinawa, da cewar dukkansu, suna karkashin zunubi.
10 Hank'o ett guut'etsok'on, «Dab ikonúwor kááwu asho aaliye, ik doonzuwor aaliye,
Kamar yadda aka rubuta, babu wani mai adalci, babu ko daya.
11 Nibetsonuwere aaliye, Ik'onowere geyiruwo ikdonzwor aaliye.
Babu wani mai fahimta. Babu wani mai neman Allah.
12 Jametsuwotswere weeratse k'az keshrne, Ik wotdek't darwutserne. Doo fino finiruwo dab ikdoonzuwor aaliye.
Dukansu sun kauce hanya, dukansu gaba daya sun zama marasa amfani. Babu mai aikin nagarta, a'a, babu ko da guda daya.
13 Bogogo k'eshets dook'oyiye, bo alberonowere antelcerne, bonoon keewi shuwonwere dawnz marziyok'oyiye
Makogwaronsu a bude yake kamar kabari. Harsunansu na dauke da cuta. Dafin macizai na karkashin lebunansu.
14 Bonoonuwere c'ashonat s'aamon bín s'eenwtskee.
Bakunansu cike suke da la'ana da daci.
15 Botufo ash úd'osh káárke,
Sawayensu na saurin zuwa zubar da jini.
16 Boweeratse daatsetuwere t'afonat dash aanone.
Tafarkinsu wahala ce da lalacewa.
17 Jeeni weeronowere danatsne,
Wadannan mutane basu san hanyar salama ba.
18 Ik'onowere b́ jamon sharaatsne.»
Babu tsoron Allah a idanunsu.”
19 Muse nemi tzaziyo b́ s'iilfo nemmaniyere dashe fa'úwotsi b́wottsok'o danfone, manatse tuutson ashuwots bíyats boweebituwo t'ut't s'k bo etiri, dats jamonuwere Ik'i angshi shirots wotitwe.
To mun san dai duk abin da shari'a tace, shari'a na magana ne da wadanda ke karkashinta, domin a rufe kowanne baki, domin dukan duniya ta bada amsa a gaban Allah.
20 Mansha asho konuwor Ik'o shinatse, Muse nemo s'eentson Kasheratse, Nemman b́kitsir ash jamo morretsi b́wotoniye.
Domin a gabansa babu wanda zai barata ta wurin ayukan shari'a. Domin ta wurin shari'a ne sanin zunubi yazo.
21 Andmó Ik'o ashuwotsi kááwu b́ woshit weero nemalon b́ woteraawok'o be'ere, manuwere Muse nemonat nebiyiwots mas'aafotse gawere.
Amma yanzu ba tare da shari'a ba an bayyana sanin adalcin Allah, wanda shari'a da annabawa suke shaidawa.
22 Mansha eshe Ik'o b́ k'osh k'oshirawon Iyesus Krstosi amanon amaniru jamosh kááwu woto imetuwe.
Wato, adalcin Allah ta wurin bangaskiya cikin Yesu Almasihu ga dukkan wadanda ke bada gaskiya. Domin babu bambanci:
23 Ash jamwots morro finernre, Ik'o boosh b́'imts mangonowere t'ut'rnee.
Domin duk sun yi zunubi sun kuma kasa kaiwa ga darajar Allah,
24 Mansh ashuwots Iyesus Krstos b́ k'alts kashiyi fino Ik'i s'aat mec'ron kááw wotitune.
Da alherinsa an baratar da mu ta wurin fansar dake cikin Yesu Almasihu.
25 Ik'o Iyesus Krstosi wosho woshdek't b́ t'ints bín amanitu jamwots b́ s'atson bomorrosh oorowe eto bodatsishee, Ik'o man b́k'al b́k'amoon morr shintso k'azoon ar wotts b́took kááwo kitsoshe.
Amma Allah ya bayar da Yesu Almasihu wanda yake hadayar fansa ta wurin bangaskiya cikin jininsa. Ya mika Almasihu a matsayin tabbacin hukuncinsa, sabo da kuma ketarewar zunubanmu na baya
26 And dúranatse Ik'o b́ tookon kááwu b́woto b́kitsir Iyesusi amants jamwotsi kááwu woshoshe.
cikin hakurinsa. Duk wannan ya faru ne domin a bayyana adalcinsa cikin wannan zamani, domin ya tabbatar da kansa mai hukunci, kuma ya nuna shine mai baratar da kowa saboda bangaskiya cikin Yesu.
27 Haniyak bín noít'et keewo eebi fa'oni? Eegonor id'atsone! bín no id'awok'o woshitwonúwere eebi? Nemo no s'eenirwosheya? Woteratse, ernmó imneti nemone.
To ina fahariya? An fitar da ita. A kan wane dalilin? Don ayyuka? A'a, amma ta dalilin bangaskiya.
28 Mansh eshe Ik'i asho kááwu b́ woshit, asho nemi fino b́kaltsosh b́woterawo imnetiyon b́wottsok'o t'iwintsdek'etwone.
Domin wannan muka kammala cewar ana baratar da mutum ta wurin bangaskiya ba tare da ayyukan shari'a ba.
29 Himó Izar Izewer ayhudiwots s'uzshe Ik' b́woti? Izar Izewer Ik'i ash woterawwotsshor bokooshna? Arikon Izar Izewer Ik' ash woterawwotsshor boke.
Ko kuwa Allah Allahn yahudawa ne kadai? Shi ba Allahn al'ummai bane? I, na al'ummai ne kuma.
30 Ik'o ike, ayhudiwotsi wotowa Ik' ash woterawwotsi bo amanere kááwu woshituwo bíne.
Idan dai lallai Allah daya ne, zai baratar da mai kaciya ta wurin bangaskiya, da marar kaciya kuma ta wurin bangaskiya.
31 Bére, imnetiyatse tuutson nemo gaketuwone eteya? Iya'a, iki nemo kup'ide'erniye nodetsetiye.
Mun kawar da shari'a kenan ta wurin bangaskiya? ba zai taba kasancewa haka ba. Maimako ma, muna inganta shari'a kenan.

< Rom 3 >