< Ibrawiyots 5 >
1 Kahniwotsatsi naash ik iko ashuwotsitse galeyar Ik'onton gonkit kis'aatse ashuwots shegro wotaarr mebonat wosho t'intsosh b́ naashiyefoni.
Kowanne babban firist, da yake an zabe shi ne daga cikin mutane, a kansa shi ya wakilci mutane ga al'amarin Allah, don ya mika sadakoki da kuma hadayu domin kawar da zunubai.
2 Bí b́tookon maawk b́detstsotse dartswotsnat sheeltswotsi maac' k'ewon s'iilo falitwe.
Yana kuma iya tafiyar da jahilai da sangartattu a cikin salihanci, tun da shi ke rarrauna ne shi ta ko'ina.
3 Bí b́ tokooshor maaw ash b́wottsatse tuutson morrosh oorowe eto daatsitwosho t'intso bín b́ geyit ashuwts s'uzsh b́woterawo b́ tookishorniyee.
Saboda haka, wajibi ne ya mika hadayu, ba saboda kawar da zunuban jama'a kadai ba, har ma da na kansa.
4 Aronkok'o Ik'on s'eegetso b́ wotiyala bako konwor manghan b́tookon daatsratse.
Ba wanda zai kai kansa wannan matsayi mai girma, sai dai Allah ya yi kiransa ga haka, kamar yadda aka kirayi Haruna.
5 Krstoswor mank'o b́ tookon kahniwotsatse naash k'aabo woti mango de'atse, ernmó bí kahni naashi k'aab wotimango b́ datsi, «Neehe t na'o neene, Taa hambets neen shuure» etts Ik'okne.
Haka kuma, Almasihu, ba shi ya daukaka kansa ya zama Babban firist ba, sai dai wannan ne ya sa shi, wanda ya ce da shi, “Kai Dana ne; Yau na zama Uba a gare ka.''
6 K'osh beyokoknowere Ik'o, «Melkes'edik' naashtsok'o Neehe dúre dúrosh kahni neene» etfe. (aiōn )
Kamar dai yadda a wani wuri kuma ya ce, “Kai firist ne na har abada, bisa ga kwatancin Malkisadak.” (aiōn )
7 Ash wotat datsnatse b́ beyor, Iyesus k'irotse bín kashiyosh falit Ik'o maants een k'aaronat ay aac'uwo kuut'fetst Ik'o b́ k'oni, Ik'o b́shattsosh b́ k'ontso Ik'o b́ k'ebiye.
Almasihu, a lokacin zamansa a duniya, ya yi addu'o'i da roke-roke, tare da kuka mai tsanani, har da hawaye, ga wannan da yake da ikon cetonsa daga mutuwa, aka kuwa saurare shi saboda tsannin mika kansa.
8 Ik'o naayi wotk'ay b́wotiyalor b́ bek'ts gond bek'atse aleyo danb́dek'i.
Ko da yake shi Da ne, ya koyi biyayya ta wurin wuyar da ya sha.
9 S'een wotat b́datseyakon aleyiru jamwots dúre dúron b́weeron kashitune. (aiōnios )
Har ya kai ga kammala, sai ya zama tushe madawwami, ceto ga dukkan wadanda suke masa biyayya. (aiōnios )
10 Manwere Ik'o Melkes'edik' kahani naashok'o naashi k'aab woshdek't bín b́ naashiy.
Gama Allah yana kiransa Babban firist, bisa ga kwatancin Malkisadak.
11 Keewan jangosh tkeewit keewo ay fa'ee, ernmó t'iwintsdek'osh falitk woto it k'aztsosh itsh daniyosh mange.
Muna da abu da yawa da za mu fada a game da Yesu, amma zai yi wuyar bayani, da yake basirarku ta dushe.
12 Andish b́ borfetsosh it danifwotsi woto faliyank'te b́ teshi, ernmó Ik'i aap'o shints dano itsh aani danitwo k'osh asho geyife, mansh mank'oon eshe itsh geyitwo ez goora bako kup' mishaliye,
Ko da yake yanzu kam, ya kamata ku zama masu koyarwa, duk da haka, ashe, ba ku wuce wani ya sake koya muku jigajigan farko na Maganar Allah ba? har ya zamana sai an ba ku madara ba abinci mai tauri ba?
13 Ez goor mec'ron beyiru jamo na'i marmat' b́ wottsotse sheeng keewonat gond keewon galdek'i dano dande'afa'e.
To, duk wanda yake madara ce abincinsa, bai kware da maganar adalci ba, kamar jariri yake.
14 Kup' misho boosh b́geyitswotsmó sheegonat gondon galdek'i doy detsts ash een eenwotsiye.
Amma abinci mai tauri, ai, na manya ne, wato wadanda hankalinsu ya horu yau da kullum, don su rarrabe nagarta da mugunta.