< Efeson 1 >

1 Ik' shunon Iyesus Krstossh woshek wottso P'awlosoke, Iyesus Krstosn amanek wottswots, Efesonitse beyiru S'ayinwotssh.
Bulus, manzon Yesu Almasihu ta wurin nufin Allah, zuwa ga kebabbu na Allah da ke a Afisa wanda suke aminci cikin Yesu.
2 No nihi Ik'onat nodoonz Iyesus Krstosokere s'aatonat jeenon itsh wotowe.
Bari alheri ya kasance da ku, da salama daga wurin Allah Ubanmu da Ubangijinmu Yesu Almasihu.
3 Darotse fa'a shayiri deer jamo Krstosn noon deertso no doonz Iyesus Krstos nihi Ik'o údewe.
Yabo ya tabbata ga Allah Uban Ubangijinmu Yesu Almasihu. Shine ya albarkace mu da kowanne albarku na ruhaniya da ke cikin sammai cikin Almasihu.
4 S'ayinonat eeg eego deshawwotsi wotaarr b́ shinatse nodaatsetwok'o datsu b́ azeftsere Krstos weeron noon gal b́dek'i.
Kafin halitar duniya, Allah ya zabe mu da muka ba da gaskiya cikin Yesu. Ya zabe mu domin mu yi zaman tsarki da rayuwar da babu aibu a gabansa.
5 Ik'o b́ geetso sheeng keew b́ wottsotse Iyesus Krstos finon b́ nanaúwotskok'o no wotish bale noon marat'b́dek'i.
Cikin kauna Allah ya kaddara ya dauke mu mu zama yayansa ta wurin Yesu almasihu. Ya yi wannan domin ya gamshe shi ya yi abin da ya ke so.
6 Hanowere b́ k'al b́shune na'o weeron beenon noosh b́ imts mang wotts s'aato b́ úditwok'owe.
Sakamakon shine Allah ya karbi yabo domin daukakan alherinsa. Wannan shine abinda ya ba mu hannu sake ta wurin kaunataccensa.
7 Ik' s'aati s'eenatse tuutson b́ naay s'atson keeweyat no morrosh orowa eto daatsrone.
Gama cikin kaunataccensa aka fanshe mu ta wurin jininsa, da gafarar zunubai ta wurin wadataccen alherinsa.
8 B́ s'aatono ayidek't noosh kuut're, danonat dani teleefonowere,
Ya ba da wannan alherin a yalwace cikin dukan hikima da fahimta.
9 Ik'o b́ shuntso Krstos weeron bali b́ k'úmtsok'on ááshat teshts b́shunman no danetwok'o woshre.
Allah ya bayyana mana gaskiyar al'amarin da aka boye na shirinsa, ta wurin abin da yake so ya nuna cikin Almasihu.
10 Dúri s'uwi aawo b́ bodor Ik'o finats b́ jitsts b́ k'úmtsman daronat datsatse beyiru azeets jamwots ko'ide'er ik s'uzo Krstos shirots bo wotitwok'o b́ woshiti.
Idan lokaci ya yi na kammala shirinsa, Allah zai kawo dukan abubuwan da ke sama da kasa cikin Yesu.
11 Jam keewo b́ took shunok'on finiru Ik'o bali b́ k'úmtsok'on Krstos weeron b́ jirwotsi no wotitwok'o noon marat'b́dek'i.
An zabe mu cikin Almasihu mu zama abin gado na Allah. Ya yi mana wannan shirin tun da cikin shirin sa, shi mai yin dukan abu ta dalilin nufinsa.
12 Man b́wotwere Krstosi jángon shintswotsi wottswots noo Ik'o b́mangosh no úditwok'owe.
Allah ya yi haka saboda mu rayu domin yabon daukakarsa. Mune na farko da muka sami bege cikin Almasihu.
13 It it kashosh doo shishi aap' wottso ari aap'o it shishor Krstosi it amani, mank'o bí itsh imosh jangit b́ teshts S'ayin shayri matabo itats togk'rere.
A cikin Almasihu ne kuma kuka samu jin maganar gaskiya, bisharan cetonku ta wurin Yesu. A cikinsa ne kuka bada gaskiya aka hatimce ku da Ruhu Mai Tsarki wanda aka alkawarta.
14 Shayiranwere b́ mango údosh b́ wotitwok'o Ik'o bík wotts jamwotsi b́ kashifetsosh nodaatsit naatosh dets nodek'tsoniye.
Ruhun shine tabbacin gadonmu kafin mu kai ga samunsa. Wannan don yabon daukakarsa ne.
15 Eshe doonzo Iyesusatse it detsts imnetiyonat S'ayin jamwotssh it detsts shuno shishat,
Sabo da haka, tun lokacin da na ji labarin bangaskiyarku cikin Ubangiji Yesu da kaunar ku zuwa dukan wadanda aka kebe dominsa.
16 itn Ik' k'onon gawfetsat it jangosh Ik'osh údo t'intso need'iratse.
Ban fasa tunawa da ku ba ina addu'a saboda ku cikin addu'o'ina.
17 Mango bísh wotitwo no doonz Iyesus Krstos nihi Ik'o ayide'er it danetwok'o dani teleefonat bek'i shayiro itsh b́ imetwok'o Ik'o k'onitwe.
Ina addu'a da cewa Allah Ubangijinmu Yesu Almasihu, Uban daraja, ya ba ku ruhun basira da wahayin saninsa.
18 Aaw naari jangosh it s'egetsok'onat S'ayinwots bo naatet mang wotts ristiyo aawk'o ayi b́ wotok'o it danetwok'o it nibi ááwo b́ sháánetwok'o Ik'o k'onitwe.
Ina addu'a idanun zuciyarku su bude domin ku san tabacin kiranku. Ina addu'a dominku san arzikin mulkin gadonsa cikin wadanda aka kebe dominsa.
19 Tatsdeshaw bí angi eeno noosh amanirúwotssh aawk'o een b́ wotok'o it danetwok'o Ik'o k'onitwe,
Ina addu'a ku san ikon nan nasa mai girma mara iyaka da ke cikin mu da muka ba da gaskiya. Wannan girman yana ta wurin aikin karfin ikonsa ne.
20 Bí anigi eenano finats b́jiitsi k'irotse tuzdek't darotse b́ k'ano maants b́ beeztso Krstosne.
Wannan shine ikon da ya yi aiki cikin Almasihu lokacin da Allah ya tashe shi daga matattu ya sa shi a hannun damansa cikin sammai.
21 Ik'o niho Krstosi darotse b́ k'ano maants b́ beez aaw naari alguroniyre, aloniyere, naashoniyere, angoniyere, doonzwottsonat shúúts jamoniyere damb aaninwere datsan s'uzats b́ woterawo weet datswatsnorniye. (aiōn g165)
Ya sanya shi bisa birbishin dukan sarauta, iko, mulki, karfi, da kowanne irin suna. Ya sanya Almasihu ba a wannan zamanin kadai ba, amma da zamani mai zuwa. (aiōn g165)
22 Jam keewo b́ aali shirots woshdek't bísh b́keewiyi, Ik' maatsnowere jamoniyere damb b́ wotitwok'o tooko bín b́ woshi.
Allah ya saka dukan abubuwa a karkashin kafafun Almasihu. Ya sa shi shugaban dukan abubuwa a cikin ikilisiya.
23 Ik' moowniye bí atsuniye, jamó b́ jamon s'eentsitwo bín s'eenon kiitsitwaniye.
Ikilisiya jikinsa ne, cikarsa wanda ya cika dukan abubuwa cikin kowacce hanya.

< Efeson 1 >