< Woshetswotsi 25 >

1 Fist'os bí alguro K'isariyotse kindt keez aawo b́ teshiyakon manokere Iyerusalm maants bíami
Da Festas ya shiga lardin, kuma bayan kwana uku, ya tashi daga Kaisariya ya tafi Urushalima.
2 Manoknowere kahni naashwotsnat ik ik een een Ayhudi jirwots Pawlosats bo s'aamiyo bot'intsi, «P'awlosi Iyerusalemi deewáár noosh sheeng keewo k'aluwe» ett bok'oni, han boettsonuwere P'awlosi weerindatse korde'er úd'osh bo geetsotsne.
Sai babban firist da manyan Yahudawa suka kawo wa Festas sara a kan Bulus.
3
Suka roki tagomashi wurin Festas ya kira Bulus zuwa Urushalima domin su kashe shi a hanya.
4 Fist'osmó «P'awlos K'isariyon tipi mootsne koteyiri, taawere kaari and aanar b́maants ametuwe,
Amma Festas ya amsa masu cewa, Bulus dan sarka ne a Kaisariya, kuma ba da dadewa ba shi da kansa zai koma can.
5 It naash naashuwotsuwere taanton K'isariyo maants amnee, P'awlos b́ fints gond fino b́beyal manoke s'amiwune» bí eti.
“Saboda haka duk wadanda za su iya, su biyo mu. Idan akwai wani laifi game da mutumin, sai ku zarge shi.”
6 Fist'os shmt aawoniye wee tats aawoniye bowawu aawwotsi bonton b́ beshiyakon K'isariyo maants no ami, manok nobodtsok'on yaatsok'on naashi jorats bedek't P'awlosi bíyok de'er bot'inetuwok'o bíazazi.
Bayan kwana takwas ko goma, sai ya gangara zuwa Kaisariya. Washegari ya zauna bisa kursiyin shari'a ya bada umarni a kawo Bulus a gabansa.
7 P'awlos b́ t'intsok'on Iyerusalemn waats ayhudiyots gúrdek't need'at gaawu deshaw ay een een s'amiyotsi bí'ats bot'intsi,
Da Bulus ya iso, Yahudawa daga Urushalima suka tsaya kusa, suka yi ta kawo kararraki, amma basu iya tabbatar da su ba.
8 P'awloswere «Taa ayhudiyots Nemats wotowa Ik' maats wee Rom nugúsats t fints gond fino aaliye» ett bí'atse bíaniyit keewo b́keewi.
Bulus ya kare kansa ya ce, “Ban yi wa kowa laifi ba, ko Yahudawa, ko haikali, ko kuma Kaisar.”
9 Fist'osmó ayhudiyotsi geneúsho geeyat P'awlosi «Iyerusalem maants amr han jangosh manoke tshinatse angsho dek'osh geefneya?» bí eti.
Amma Festas yana neman farin jini wajen Yahudawa, sabo da haka ya tambayi Bulus ya ce, “Kana so ka je Urushalima in shari'anta ka a can game da wadannan abubuwa?”
10 P'awlosmó hank'o ett bíaani, «Hambe! taa b́shinaatse mooshosh Rom nugúso angshi jori shinatse t need'iri, nee sheengsh dek'at ndantsok'on ayhudiyotsats t fints gond fino aaliye.
Bulus ya ce, “Ina tsaye a Ddakalin Shari'ar Kaisar inda dole a shari'anta ni. Ban yi wa Yahudawa laifi ba, kamar yadda ka sani sosai.
11 Morretso twotiyal wee k'irosh betsit fayo tiats betsit morro finere wotiyal woruna eraatse, ernmó bo s'amiyan k'awuntsalka wotiyalmó konuwor bosh taan beshide'er imo falratse, taa Rom nugúsosh taash s'iilewe etaat t'intsree.»
Idan lallai na yi laifi kuma na yi abin da ya chanchanci mutuwa, ban ki ba in mutu. Amma idan zarginsu karya ne, kada kowa ya bashe ni gare su. Ina daukaka kara zuwa ga Kaisar.”
12 Manoor Fist'os bín izfwotsnton keewedek't «Romko nugúso taash s'iile etri wotiyal nugúsok ametunee» bí eti.
Bayan Festas ya tattauna da majalisa ya amsa ya ce, “Kana kira ga Kaisar; za ka tafi wurin Kaisar.”
13 Muk' aawwotsiyere hakon Nogúso Agrip'nat Bernik'e Fist'ossh «Dan jeenon waarne» etosh K'isari maants boweyi.
Bayan wadansu kwanaki, sarki Agaribas da Barniki suka iso Kaisariya domin su ziyarci Festas.
14 Manoknowere ay aawosh beyat boteshtsosh Fist'os P'awlos jango hank'o ett Nuguso Agrip'sh b́ keewi, «Filks tipk'rat k'az b́k'rts ash iko hanoke fa'e b́teshi,
Da ya kasance kwanaki da yawa, Festas ya fada wa sarki labarin Bulus ya ce, “Akwai wani mutum dan sarka da Filikus ya bari a kurkuku.
15 Taa Iyerusalemitse tteshor kahni naashuwotsnat Ayhudi eenashuwotsn ashaan bos'amiye hakon bíats t angshituwok'o boaati.
Sa'anda nake a Urushalima, babban firist da dattawan Yahudawa suka kawo kararsa gare ni, suka roka a kashe shi.
16 Taamó ‹Ash iko bín s'amiruwots shinats t'inr bín bos'amirumansh b́keewude'aniyere s'amiyetsman beshide'er imo Rom datsatsi ashuwots neemaliye› etaat boosh tiaanyi.
Game da wannan na amsa na ce masu, ba al'adar Romawa ba ce a ba da mutum tagomashi; sai wanda ake kararsa an bashi zarafi ya kare kansa a gaban masu kararsa, ya kuma bada hujjojinsa game da kararakin.
17 Mansh ashaan s'amiruwots ko'eyat hanok bowatsok'on ja'araniyere yaatsok'on angshi jorats bedek'at P'awlosi t shinats bot'intsituwok'o ti azazi,
Saboda haka, da duk suka taru ban bata lokaci ba, washegari na zauna a kujerar shari'a, na ba da umarni a kawo mutumin.
18 Bín s'aamirwots keewosh b́ganok need' bodek'tsok'on bí gond fino finere ett tgawtsok'o bín s'amiyosh betsit keew eegonoru bíats t'intsratsne.
Da masu karar suka fadi kararsu, sai na fahimci karar ba wani muhimmin abu a cikinta.
19 Ernmó bínton bomooshiru moosho bo haymanoti jangonat k'irt teshtso P'awlos ‹Kashetsiye› bí etiruwo Iyesus jange.
Sai dai na ga cewa jayayya ce tsakanin su ta addini a kan wani Yesu da ya mutu, wanda Bulus ya ce yana da rai.
20 Taawere hannaari keewo s'ilosh taan b́kic'ire P'awlosi ‹Iyerusalem maants amr bíyoke keewan jango angsho daatso shunfiya?› tieti.
Na rasa yadda zan bincike wannan al'amarin, sai na tambaye shi ko zai je Urushalima a shari'anta shi kan wadannan abubuwa.
21 Bímó bí jango Rom nugúsoke bísh s'ileyish geeyat nugúsok taash s'iilewe bíettsosh manok tdaamifetsosh tipi moots b́teshetuwok'o tiazazi.»
Amma da Bulus ya nemi a lura da shi, Kaisar ya shari'anta shi, sai na ba da umarni a ajiye shi har sai na aika shi wurin Kaisar.”
22 Agrip'were Fist'ossh «Taawor ashaan b́keewufere k'ebo geefe» bí eti. Fist'osuwere «Yaats bín k'ebetunee» bíet.
Agaribas yace wa Festas. “Zan so ni ma in saurari mutumin nan.” “Gobe za ka ji shi,” in ji Fostus.
23 Mansh yatsok'on Agrip'nat Bernik'e bo naashi taho tahdek't een baatson wotdek't kes'iruwotsatse naashuwotsnat kit kitotsi een een ashuwotsn deneyat waat angshi maa eenots bokindi, maniyere hakon Fist'os P'awlosi b́ s'eegiyi.
Washegari Agaribas da Barniki suka zo tare da kasaitaccen taro suka shiga dakin taro tare da hafsoshi da shugabanin gari. Da Festas ya ba da umarni, aka fito da Bulus wurinsu.
24 Hank'owere bíeti, «Nugúso Agrip'o! Itwere noonton fa'a ash jametsuwotso! ayhudiwots ‹Ashaan haniyere hakon kashon beyo bísh geyiratse› ett kuhefetst Iyerusalemitse, hanoknowere ti angshituwok'o taan boaattso it bek'iru ashaaniye.
Festas ya ce, “Sarki Agaribas da dukanku da kuke tare da mu a nan, kun ga mutumin nan, dukan Yahudawa sun gana da ni a Urushalima da nan kuma. Suna mani ihu cewa, bai chanchanta a bar shi da rai ba.
25 Taayere bíyatse k'irosh bín betsit gond fino daatsratse, bí Rom naashi naashosh ‹t jango taash s'iilewe› bíettsotse hanok woshosh t k'ut'i.
Na gane bai yi wani abin da ya chanchanci mutuwa ba; amma saboda ya daukaka kara zuwa Kaisar, na yanke shawara in aika shi.
26 Wotowa eree b́jangosh t doonzsh tguut'etwo daneets keewo deshatse, mansha s'ileyakon tguut'etuwo tdaatsituwok'owa etaat it shinats bítsnor iki Nugúso Agrip'o! nshinaats t'intsree.
Amma ba ni da wani dalili na musamman da zan rubuta wasika ga Kaisar. Saboda wannan dalili na kawo shi gabanku, masamman kai ya sarki Agaribas. Domin in sami karin abin da zan rubuta game da shi.
27 Tipetso danbaan dameeyor bí s'amiyets jango kits k'azo dartsi araatniye taash b́be'eyi.»
Gama a ganina wauta ce in aika dan sarka ba tare da na rubuta laifi a kansa ba.”

< Woshetswotsi 25 >