< 2 Teselonk'e 1 >
1 Ik'o no nihinat no doonz Iyesus Krstosok wotts Teselonk'e Ik' meyitsi amantsuwotssh P'awulosoke, Silasnat Timotiyosoke guut'dek't wosheets wosho.
Bulus da Silbanus da Timoti, zuwa ga ikilisiyar Tasolonika cikin Allah Ubanmu da Ubangiji Yesu Almasihu.
2 Ik'o nihoke no doonz Iyesus Krstosoke s'aatonat jeenon itsh wotowe.
Bari alheri ya kasance tare da ku da salama daga Allah Ubanmu da Ubangijinmu Yesu Almasihu.
3 Tí eshuwotso! it jangosh Ik'o jam aawo udiruwone, udonwere noosh geyike, no udiruwere it aman amano iki bogt bí eniruwnat it it atsatse shuneyo dabfere b́ amiruwotsne.
Lallai ne mu godewa Allah kulluyaumin domin ku, yan'uwa. Domin hakan dai dai ne, saboda bangaskiyarku ta karu sosai, kuma kaunar junanku tana karuwa.
4 Mansh eshe gishewonat gond bek'on dab itats b́ bodalor it aawk'o it k'amtsok'onat it imnetiyatse kúp' it wottsok'o keewon noo k'osh Ik' moowwots dagotse wotdekat itn it'irwone.
Mu da kanmu muna fahariya da ku a ikilisiyoyin Allah. Muna maganar hakurinku da bangaskiyarku a cikin dukkan tsananin da kuke fuskanta. Muna maganar kuncin da kuke jimrewa.
5 Jam keewan b́ kitsir Ik' angsho arik b́ wotok'onat itwere bísha etaat gond bek'o it dek'ts mengst mansh bodk it wotitwok'oniye.
Wannan itace alamar shari'ar Allah ta adalci. Sakamakon haka shine za a dauke ku cancantattu na mulkin Allah wanda kuke wahala dominsa.
6 Kááw keew k'alitwo Ik'o b́wottsotse it ats gondbek'o dowirwotsats gond bek'o dowon bok'awntso boosh dashetwe.
Adalci ne ga Allah ya mayar da kunci ga wadanda suke kuntata maku,
7 And gond bek'o daatsirwotswere noonton kashdek'o itsh imetwe. Han b́wotitwere doonzo Iyesus b́melaki kúp'wotsnton darotse b́ oot'oore,
ya kuma baku hutu ku dake shan wuya tare da mu. Zai yi haka ne a bayyanar Ubangiji Yesu daga sama da Mala'ikun ikonsa.
8 bí darootse be'et aat'iru tawone, manoor Ik'o danawwotsnat nondoozo Iyesusko dooshishyosh alerawwotsi sezitwe.
A cikin wuta mai huruwa zai dau fansa bisa wadanda basu san Allah ba da wadanda basu karbi bisharar Ubangijinmu Yesu almasihu ba.
9 Bo doonz shinatsnat bí een mangatse k'aleyaarr dúre dúri t'afon bo sezeti. (aiōnios )
Za su sha azaba ta hallaka har abada daga fuskar Ubangiji da kuma daukakar ikonsa. (aiōnios )
10 Bo bo sezitwere manots aawots bík s'ayinwotsoke mangr bín amanir jamwotsoknowere adewosh b́wooree. Itwere noo gawuts gawo dek'at it amantsotse bonton taawetute.
Zai yi wannan lokacin da yazo a wannan rana don jama'arsa su daukaka shi, kuma ya zama abin mamaki ga dukkan wadanda suka bada gaskiya. Domin kun gaskata shaidarmu a gare ku.
11 Han gawon itsh no eed'irawo nó Ik'o no k'onir b́ s'egots s'eegosh bodtswotsi iti woshr sheeng finosh it detsts shunonat imneti fin jamo bí angon finde itsh b́s'eentsitwok'owe.
Saboda wannan muke addu'a kullum domin ku. Muna addu'a domin Allahnmu ya sa ku cancanci kiran ku. Muna addu'a ya biya ku muradin ku na yin nagarta da dukkan wani aikin bangaskiya da kuma iko.
12 Mank'o no doonz Iyesus shútso ititsere mangr itwere noko Izar Izewernat no doonz Iyesus s'aatok'on bín it mangitwok'o Ik'o k'onirwone.
Muna addu'a haka domin sunan Ubangijinmu Yesu ya sami daukaka daga gare ku. Addu'armu itace ya daukaka ku, saboda alherin Allahnmu da Ubangijinmu Yesu Almasihu.