< 1 K'orontos 5 >
1 Ititse jitsits widi fino b́beyok'o keeweyiruwe, han naari widi fino dab Ik'i ash woterawwotsoke k'alekaliye, manuwere b́ nih máátsu máátsok'o woshdek't beyiruwo fa'ee eteefe.
Mun ji cewa akwai lalata mai kazanta a cikin ku, irin lalatar ba ba a yarda da ita ba ko a cikin al'ummai. Labarin da na samu shine, wani daga cikin ku yana kwana da matar mahaifinsa.
2 Eshe, hank'o jitsits keewo ititse b́ befere eegoshe bognone etaat it míshiri? Maniyere dab keewanatse tuutso shiyano itsh geyiratsa? Han naari fino fints asho ititse kishuwere.
Kuma kuna fahariya sosai! Ba bakinciki ya kamata ku yi ba? Shi wanda ya yi haka, dole a fitar da shi daga cikin ku.
3 Taa meetson dab itnton woto tk'azalor shayiron itntoniye tfa'oni, ar itnton tbeyiruk'o wotde'er han naari fino k'alts ashaats Doonzo Iyesus shúútson angshuwere,
Gama Kodashike ba ni tare da ku cikin jiki, amma ina tare daku a ruhu, na rigaya na hukunta wanda yayi wannan, tamkar ina wurin.
4 It kakwewor taawere nodoonz Iyesus angon it dagotse shayiron tdaatsetuwotse,
Lokacin da ku ka taru a cikin sunan Ubangijinmu Yesu, ruhuna yana nan tare da ku cikin ikon Ubangiji Yesu, na rigaya na hukunta wannan mutum.
5 Morron s'eents ashaan meetso b́ gáhituwok'o Shed'anosh imo itsh geyiyank'ee. Han it k'alitwere doonzo Iyesus angshosh b́weyi aawots ashaan kashu bkashituwok'wee.
Na yi haka ne domin in mika wannan mutum ga Shaidan domin a hallaka jikin, don ruhunsa ya tsira a ranar Ubangiji.
6 Eshe it it'o shengaliye, boot' shash múk'naú boot' jamo b́ shashituwok'o danatsteya?
Fahariyarku bata yi kyau ba. Ko baku sani ba yisti dan kadan ya kan bata dukan dunkule?
7 And it wotts jamok'o boot' shasho bítse deshaw handr boot'ok'o it wotish boot'i nato ok juuk'rore, nofazigi mereer wottso Krstos shukeere,
Ku tsarkake kan ku daga tsohon yisti domin ku zama sabon dunkule, wato gurasar da ba ta da yisti. Gama an yi hadayar Almsihu, dan ragonmu na idi.
8 Mansh gondonat gondon s'eents boot'i shashon b́woterawo boot' shasho bítse deshaw kaawonat ari tushon nobaaliyo mangiwone.
Don haka, bari mu yi idinmu ba da tsohon yisti ba, wato yisti irin na rashin tabi'a da mugunta. Maimakon haka, bari muyi bukin idi da gurasa marar yisti ta aminci da gaskiya.
9 Haniyere shin itsh tguut'ts woshatse gobetswotsnton ik wotk'ayere etreb́teshi.
Na rubuta maku a cikin wasikata cewa kada ku yi hudda da fasikan mutane.
10 Han tietoorowere b́ jamon datsanatsi gobetsuwotsatse wee jaalets ashuwotsatse wee úmp'etswotsatse wee woteraw Ik'o ik'iyrwotston iko wotk'ayere etaliye, mank'o b́wotink'ere datsuatse kesho itsh geyife etee.
Ba ina nufin fasikan mutane na wannan duniya ba, ko masu zari, ko 'yan'damfara, ko masu bautar gumaka, tunda kafin ku rabu da su sai kun bar wannan duniya.
11 Taayere itsh tguut' krstiyaniyotsi etefere wido sha'iruwotsnton, k'awntiruwotsnton, Woteraw Ik'o ik'iruwotsnton, wee ash shúúts t'afiruwotsnton, wee mashiruwotsnton, wee biik'iruwotsnton ik wotk'ayere etniye. Hanotsk'o ashuwotsnton towaar maak'ayere.
Amma yanzu ina rubuta maku cewa kada ku yi hudda da duk wanda ake kira dan'uwa amma yana zama cikin fasikanci, ko zari, ko bautar gumaka, ko in shi mai ashar ne, ko mashayi, ko dan'damfara. Kada ko abinci ku ci da irin wannan mutum.
12 Krstiyaniwots mabariyoniyere úre fa'a ashuwotsats angshosh kone taa? Krstiyaniwots mabariyatse fa'úwotsatsnmó itwoor angsho faliyalkitneya?
Domin ta yaya zan iya shar'anta wadanda ba 'yan Ikklisiya ba? Maimakon haka, ba ku ne zaku shar'anta wadanda ke cikin ikilisiya ba?
13 Úratse fa'a ashuwots jango angshituwo Ik'oniye, eshe mas'aafo bíetiruwok'on «Gond asho ititse kishuwere.»
Amma Allah ke shar'anta wadanda ke waje. “Ku fitar da mugun mutumin daga cikin ku.”