< Sefanaia 3 >

1 Yelusaleme moilai bai bagade da hame nabasu wadela: idafa sogebi, amola ilia fi da ilia fidafa dunu ili banenesisa. Yelusaleme da gugunufinisi dagoi ba: mu. Hobeale masunu logo hame ba: mu.
Taki ta ƙare, ke birnin mai danniya, mai’yan tawaye da kuma masu ƙazanta!
2 Ilia da Hina Gode Ea sia: hame nabasu amola Ea dawa: ma: ne se iasu hame lalegagui. Ilia da Hina Gode Ea hou dafawaneyale hame dawa: su, amola E ili fidima: ne hame adole ba: su.
Ba kya yi wa kowa biyayya, ba kya kuma yarda da kuskurenki. Ba kya dogara ga Ubangiji, ba kya kuma kusatowa kusa da Allahnki.
3 Yelusaleme eagene hawa: hamosu dunu da laione wa: me gogonomobe defele ba: sa. Ea fofada: su dunu da soge wa: me amo da gasa hahabe manusa: ligisimusa: hame dawa: sa, amo defele uasusa.
Sarakunanki ruri ne na zakoki, shugabanninki kyarketan dare ne, waɗanda ba sa rage kome don safe.
4 Yuda balofede dunu ilia hou da diahamosu amola hohonosu agoane. Gobele salasu dunu da sema liligi amo wadela: lesisa. Ilila: musu fidima: ne, ilia Gode Ea sema ogobele olelesa.
Annabawanki mahaukata ne mutanenki masu cin amana ne. Firistocinki suna ƙazantar da Wurin Mai Tsarki suna kuma keta dokoki.
5 Be Hina Gode da amo moilai bai bagade ga: iwane esala. E da moloidafa hou fawane hamosa amola giadofale hamosu hamedafa dawa: Hahabe huluanedafa, E da moloidafa hou Ea fi dunuma olelesa. Be moloi hame dunu da mae fisili, wadela: i hou hamonana. Amola ilia da amoga hamedafa gogosiasa.
Ubangiji da yake cikinki mai adalci ne; ba ya yin abin da ba daidai ba. Kowace safiya yakan bayyana dokokinsa a fili, kowace sabuwar rana kuma ba ya kāsawa, duk da haka marasa adalci ba sa jin kunya.
6 Hina Gode da amane sia: sa, “Na da fifi asi gala bagohame gugunufinisi dagoi. Na da ilia moilai bai bagade mugululi fasi amola ilia gagoi dobea amola diasu gagagula heda: i amo mugululi fasi dagoi. Moilai bai bagade huluane da ma: bui dagoi. Moilai bai bagade logo huluane da lei dagoi, dunu afae esalebe hame ba: sa.
“Na daddatse al’ummai; an kuma rurrushe kagararsu. Na bar titunansu ba kowa, ba mai ratsawa a ciki. An ragargaza biranensu; ba wanda za a bari, babu ko ɗaya.
7 Na da amane hamobeba: le, Na fi dunu ilia da Nama nodonanu, Na dawa: ma: ne se iasu lalegagumu amola Na olelesu hamedafa gogolemu, amo Na da dawa: i galu. Be ilia da amo olelesu mae dawa: le, ilia musa: wadela: i hou hedolowane bu hamosu.”
Na ce wa birnin, ‘Tabbatacce za ki ji tsorona ki kuma yarda da gyara!’ Ta haka ba za a datse wurin zamanki ba, ba kuwa dukan hukuncena za su hau bisa kansu ba. Amma har yanzu suna marmari su yi rashin gaskiya a duk abin da suke yi.
8 Hina Gode da amane sia: sa, “Waha oualigima! Na da wa: legadole, fifi asi gala ilima diliwaneya udidimu. Na da amo ilegei dagoi. Na da fifi asi gala huluane ilia Na gasa bagade ougi hou ba: ma: ne gilisimu. Osobo bagade huluane da Na ougi lalu agoane amoga nei dagoi ba: mu.
Saboda haka ku jira ni,” in ji Ubangiji; “a ranar da zan tsaya in ba da shaida, Na yanke shawara in tattara dukan al’ummai, in tattara mulkoki in kuma zuba fushina a kansu, da dukan zafin haushina. Za a mamaye dukan duniya da zafin fushina.
9 Amasea, Na da fifi asi gala dunu huluane ilia hou afadenemu. Amola ilia da ogogosu ‘gode’ ilima sia: ne gadosu yolesili, Nama fawane sia: ne gadomu. Ilia huluane da Na sia: nabawane hamomu.
“Sa’an nan zan tsarkake leɓunan mutanen, don dukansu su kira bisa ga sunan Ubangiji su kuma yi masa hidima kafaɗa da kafaɗa.
10 Idioubia soge da badiliadafa amola amoga Na fi mogili da afagogoi. Be amoga Na fi dunu afagogoi da udigili iasu Nama gaguli misunu.
Tun daga ƙetaren rafuffukan Kush masu yi mini sujada, mutanena da suke a warwatse, za su kawo mini hadayu.
11 Na fi dunu! Amo esoha, dilia da musa: Nama lelebeba: le, bu hame gogosiamu. Na da nowa dunu da gasa fi amola hidale hamosu amo huluane dilia fi amoga fadegale fasimu. Amasea, dilia da Na sema agologa, Nama bu hamedafa lelemu.
A wannan rana ba za ku sha kunya saboda laifofin da kuka yi mini, gama zan ɗauke wa wannan birni waɗanda suke farin ciki cikin girmankansu. Ba kuma za ka ƙara yin kallon reni a tuduna mai tsarki ba.
12 Na da amogawi, fi amo da asaboi amola bodogi gala hamomu. Ilia Nama Na fidisu lama: ne misunusa: hame higamu.
Amma zan zauna a cikinki masu tawali’u da masu ƙasƙantar da kai, waɗanda suke dogara ga sunan Ubangiji.
13 Isala: ili fi dunu hame bogoi esalebe da dunu enoma wadela: le hamedafa hamomu. Ilia da ogogosu hamedafa dawa: mu. Ilia da bagade gaguiwane amola gaga: iwane esalumu. Amola ilia da eno dunuma hamedafa beda: mu. Isala: ili dunu! Hahawaneba: le, gesami hea: ma
Raguwar Isra’ila ba za su ƙara aikata abin da ba daidai ba, ba za su faɗa ƙarya ba, ba kuwa za a sami ruɗu a bakunansu ba. Za su ci su kuma kwanta kuma babu wanda zai ba su tsoro.”
14 Hahawane gesami hea: ma amola wema! Yelusaleme fi dilia! Dilia dogoga ha: giwane nodoma!
Ki rera, ya Diyar Sihiyona; ki tā da murya, ya Isra’ila! Ki yi murna ki kuma yi farin ciki da dukan zuciyarki, Ya Diyar Urushalima!
15 Hina Gode da dilia se iasu dagolesi. E da dilima ha lai dunu huluane sefasi dagoi. Hina Gode, Isala: ili Hina Bagade, E da dili esala. Wali beda: su bai da hame gala.
Ubangiji ya ɗauke hukuncinki, ya mai da abokan gābanki baya. Ubangiji, Sarkin Isra’ila, yana tare da ke; ba kuma za ki ƙara jin tsoron wani lahani ba.
16 Eso da mana amoga ilia da Yelusaleme fi ilima amane sia: mu, “Saione moilai bai bagade fi! Mae beda: ma! Beda: ga lobo mae bodola: le salima!
A wannan rana za su cewa Urushalima, “Kada ki ji tsoro, ya Sihiyona; kada ki bar hannuwanki su raunana.
17 Dilia Hina Gode da dili esala. Ea gasa da dilima iba: le, dilia da ha lai dunu ili hasali. Hina Gode da dili hahawane dogolegele ba: mu. E da dilima asigiba: le, gaheabolo esalusu dilima imunu. E da dilima gesami hea: mu, amola dunu da lolo nabe amoga hahawane gala, amo defele E da dilima hahawane ba: mu.”
Ubangiji Allahnki yana tare da ke, mai iko ne don ceto. Zai yi matuƙar farin ciki da ke, zai rufe ki da ƙaunarsa, zai yi farin ciki da ke ta wurin rerawa.”
18 Hina Gode da amane sia: sa, “Na da dili wadela: lesimu sia: i amo dagolesi. Na da dilia gogosiasu fadegai dagoi.
“Zan cire taƙaici daga gare ki a ƙayyadaddun bukukkuwa; su kaya ne da kuma zargi a gare ki.
19 Eso da mana! Amoga Na da dilima banenesisu dunu ilima se imunu. Na da emo gasuga: igi dunu huluane gaga: mu. Amola mugululi asi dunu bu oule misunu. Na da ilia gogosiasu bu sinidigili, osobo bagade dunu huluane da ilima nodone sia: mu.
A wannan lokaci zan jijji wa waɗanda suka danne ku; zan kuɓutar da guragu in kuma tattara waɗanda suke a warwatse. Zan sa a yabe su a kuma girmama su a kowace ƙasar da aka kunyatar da su.
20 Eso da mana! Na da dilia afagogoi dunu bu oule misunu. Na da hamobeba: le, osobo bagade dunu huluane dili dawa: digili nodomu. Dilia da hahawane bagade gaguiwane bu ba: mu.” Hina Gode da sia: i dagoi. Sia: ama dagoi
A wannan lokaci zan tattara ku; a wannan lokaci zan kawo ku gida, zan sa a yabe ku a kuma girmama ku a cikin dukan mutanen duniya a sa’ad da na maido da arzikinku a idanunku,” in ji Ubangiji.

< Sefanaia 3 >