< Segalaia 7 >

1 Eso biyaduyale amola oubi sesegeyale (Gisilefi oubi) ode biyaduyale Da: liase ea ouligisu amoga, Hina Gode da nama sia: ne iasu i.
A shekara ta huɗu ta Sarki Dariyus, maganar Ubangiji ta zo wa Zakariya a rana ta huɗu ta watan tara, wato, watan Kisleb.
2 Amo eso galu, Bedele moilai dunu da Sialisa, Ligemelege amola ilia fa: no bobogesu dunu, amo Hina Gode Bagadedafa Ea hahawane dogolegele fidisu adole lama: ne, Ea Debolo diasuga asunasi.
Mutanen Betel sun aika Sharezer da Regem-Melek, tare da mutanensu su nemi tagomashin Ubangiji
3 Amola gobele salasu dunu amola balofede dunu ilima amane adole ba: ma: ne, asunasi, “Ninia da Debolo Diasu da mugululi dagoi amo dawa: ma: ne, ode bagohame amoga, oubi biyale huluane amoga dini dawa: lalu. Ninia da amo hou mae fisili, gebewane hamonanoma: bela: ?”
ta wurin tambayar firistocin da kuma annabawan gidan Ubangiji Maɗaukaki, “Ko ya kamata in yi makoki da azumi a wata na biyar, yadda na yi a shekaru masu yawa?”
4 Goe sia: ne iasu da Hina Gode Ea sia: nama misi.
Sai maganar Ubangiji Maɗaukaki ta zo mini ta ce,
5 E da amane sia: i, “Isala: ili soge fi dunuma amola gobele salasu dunuma huluane ilima sia: ma. Ilia da ode 70 amoga oubi bi amola fesu amoga ha: i mae nawene didigia: su hamonoba, ilia da Nama nodone sia: ma: ne hame hamoi.
“Ka tambayi dukan mutanen ƙasar da firistoci cewa, ‘Sa’ad da kuka yi makoki da azumi a wata na biyar da na bakwai dukan shekaru saba’in nan, a ainihi saboda ni kuka yi azumi?
6 Amola ilia da ha: i maiyaba amola waini maiyaba, ilia da ilisu sadima: ne fawane na: loba.”
Kuma sa’ad da kuke ci kuke sha, ba kanku kuke yi wa shagali ba?
7 Amo sia: Hina Gode da musa: balofede dunu amo ilia lafidili sia: i. Amo esoha Yelusaleme da bagade gaguiwane ba: i, amola dunu bagohame amo ganodini esalebe ba: i. Dunu bagohame da moilai amo Yelusaleme sisiga: i amo ganodini esalebe ba: i. Amola ga (south) soge amola guma: dini agolo soge goumi baiga gala, amo ganodini dunu bagohame esalebe ba: i.
Ashe, ba kalmomin da Ubangiji ya faɗi ke nan ta bakin annabawan farko ba sa’ad da Urushalima da garuruwan da suke kewaye da ita suke hutawa, suke cikin wadata, akwai kuma mutane a Negeb da yammancin gindin tuddai?’”
8 Hina Gode da amo sia: ne iasu Segalaiama i,
Sai maganar Ubangiji ta sāke zuwa wa Zakariya cewa,
9 “Na da musa: hemonega amo hamoma: ne sia: i Na fi dunuma i, ‘Dilia huluane moloidafa fofada: su hamoma! Amola asigi hou amola gogolema: ne olofosu hou dilia enoma enoma olelema.
“Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Ku yi shari’ar gaskiya; ku nuna jinƙai da tausayi ga juna.
10 Dilia da uda didalo, guluba: mano, ga fi dunu dili bisili esala amola nowa da hahani hame gaguiwane dili bisili esala, amo mae banenesima. Amola dilia dunu eno enoia wadela: lesimusa: mae ilegema. Na da amane sia: i!
Kada ku danne gwauruwa ko maraya, baƙo ko talaka. A cikin zuciyarku kada ku yi mugun tunani game da juna.’
11 Be Na fi dunu da gasa fili, Na sia: nabimu higa: i. Ilia da Na sia: odoga: i.
“Amma suka ƙi su saurara; da taurinkai suka juya bayansu suka kuma toshe kunnuwansu.
12 Ilia da ilila: dogo igi agoane ga: nasima: ne hamoi. Ilia da olelesu amo Na da musa: esalu balofede dunu ilia lafidili olelei, amo nabimu odoga: beba: le, Na da ougi bagade ba: i.
Suka taurare zukatansu kamar dutse, suka ƙi jin abin da doka ko kuma maganar Ubangiji Maɗaukaki take faɗi wadda ya aika ta wurin Ruhunsa ta wurin annabawan farko. Saboda haka Ubangiji Maɗaukaki ya ji fushi ƙwarai.
13 Na da sia: noba, ilia da hame nababeba: le, ilia da Nama sia: ne gadoloba, Na amola da ilia sia: ne gadosu hame nabi.
“‘Sa’ad da na yi kira, ba su saurara ba; saboda haka sa’ad da suka kira, ba zan saurara ba,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
14 Na da mulu agoane, ili doa: le fasili, ga fi soge ganodini esaloma: ne, sefasi dagoi. Amola Na soge noga: idafa da bu wadela: i dunu hame esalebe soge hamoi dagoi.
‘Na warwatsar da su da guguwa a cikin dukan ƙasashe, inda suka zama baƙi. Aka bar ƙasar ta zama kango bayansu, da har ba mai shiga ko fita. Haka suka sa ƙasan nan mai daɗi ta zama kango.’”

< Segalaia 7 >