< Segalaia 3 >

1 Na da esala ba: su eno ba: i. Amoga ba: loba, Hina Gode da nama gobele salasu Ouligisu dunu Yosiua, amo Hina Gode Ea a: igele ea midadi lelebe, amo nama olei. Amola Yosiua la: idi bega: dafulili Sa: ida: ne lelebe ba: i. Sa: ida: ne da Yosiuama diwaneya udidili sia: musa: momagele lelebe ba: i.
Sa’an nan ya nuna mini Yoshuwa babban firist a tsaye a gaban mala’ikan Ubangiji, Shaiɗan kuma yana tsaye a damansa don yă tuhume shi.
2 Hina Gode Ea a: igele dunu da Sa: ida: nema agoane sia: i, “Sa: ida: ne! Hina Gode da dima diwaneya udidimu da defea. Hina Gode da Yelusalemema asigisa, amola E da dima diwaneya udidimu da defea. Goe dunu da ifa daba: laluga nemu gadenei, amoganini dale fasibi agoai ba: sa.”
Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “Ubangiji ya tsawata maka, Shaiɗan! Ubangiji wanda ya zaɓi Urushalima, ya tsawata maka! Ashe, mutumin nan ba shi ne sandar da take ƙonewa da aka ciro daga cikin wuta ba?”
3 Yosiua da amogai ledo bagade abula amo ga: ne lelebe ba: i.
Yanzu an sa wa Yoshuwa tufafi masu dauda sa’ad da yake tsaye a gaban mala’ikan.
4 A: igele dunu da ea hadigi hawa: hamosu fidisu dunu ilima amane sia: i, “Amo dunu ea abula ledo bagade hamoi ga: i dialebe amo gisa: le fasima.” Amalu e da Yosiuama amane sia: i, “Na da dia wadela: i hou fadegale fasi dagoi. Amola na da dima abula gaheabolo ga: ma: ne imunu.”
Mala’ikan ya ce wa waɗanda suke tsaye a gabansa, “Ku cire masa tufafinsa masu dauda.” Sai ya ce wa Yoshuwa, “Duba, na ɗauke zunubanka, zan sa maka tufafi masu tsada.”
5 E da ea hadigi hawa: hamosu fidisu dunu ilima, Yosiua ea dialuma da: iya habuga fofoloi amo ligisima: ne sia: i. Ilia da amo defele hamoi. Amalu ilia da Yosiuama abula gaheabolo ga: sisi. Ilia da amo hamonanoba, Hina Gode Ea a: igele dunu da amogawi lelu.
Sai na ce, “Sa masa rawani mai tsabta a kansa.” Aka sa masa rawani mai tsabta a kansa aka kuma sa masa tufafi yayinda mala’ikan Ubangiji yake tsaye a wurin.
6 Amalalu, a:igele da Yosiuama amane sia: i,
Mala’ikan Ubangiji ya yi wa Yoshuwa wannan gargaɗi.
7 “Hina Gode Bagadedafa da amane sia: ba: , ‘Di da Na malasu nabawane hamosea, amola hawa: hamosu Na dima hamoma: ne sia: i amo hamosea, di da mae fisili gebewane Na Debolo Diasu amola ea gagoi sogebi amo ouligisu hou hamonanumu. Amola Na da a: igele dunu Na midadi esalebe amo ilia sia: ne gadosu nababe, amo defele Na da dia sia: ne gadosu nabimu.
“Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘In za ka yi tafiya a hanyoyina ka kuma kiyaye abubuwan da nake so, za ka zama shugaban haikalina, ka kuma lura da ɗakunan shari’ata, zan kuma ba ka wuri cikin waɗannan da suke tsaye a nan.
8 Yosiua! Di da gobele salasu Ouligisu dunu! Amaiba: le, noga: le nabima! Amola, dilia Yosiua amola gilisili gobele salasu hamosu dunu! Dilia da Isala: ili da fa: no hahawane ba: ma: ne, dawa: digisu olelesu agoane esala. Amaiba: le, dilia amola noga: le nabima! Na da Na hawa: hamosu dunu, Ea Dio amo da Ifa Amoda, amo dilima olemu.
“‘Ka saurara, ya babban firist Yoshuwa, kai da abokanka da suke zaune a gabanka, ku da kuke alamun abubuwan da za su zo. Zan kawo bawana, wanda yake Reshe.
9 Na da Yosiua ea midadi amoga gele afadafa (amo gele da: iya da si fesuale gala) amo ligisimu. Na da amo gele da: iya faele dedemu. Amola eso afae fawane amoga, Na da Isala: ili soge ea wadela: i hou huluane fadegale fasimu.
Dubi dutsen da na ajiye a gaban Yoshuwa! Akwai idanu bakwai a kan wannan dutse guda, zan kuma yi rubutu a kansa,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki, ‘zan kuma kawar da zunubin ƙasan nan a rana ɗaya.
10 Amo eso da doaga: sea, dilia huluane afae afae da dilia na: iyado dunu misa: ne hiougimu. Ilia da misini, olofoiwane amola gaga: iwane, dilia waini sagai amola figi ifa bugi amoga sisiga: le disili, hahawane esalumu.”
“‘A wannan rana kowannenku zai gayyaci maƙwabcinsa yă zauna a ƙarƙashin itacen inabi da kuma na ɓaure,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.”

< Segalaia 3 >