< Daidase 1 >

1 Na Bolo, na da Gode Ea hawa: hamosu dunu amola Yesu Gelesu Ea asunasi dunu esala. Gode ilegei fi ilia dafawaneyale dawa: su hou fidima: ne amola dafawane hou amo da ninia olelesu bai gala amoma hiougimusa: , Gode da na ilegei.
Bulus, bawan Allah, kuma manzon Yesu Almasihu, ta wurin bangaskiyar zababbun mutanen Allah da sanin gaskiya da ta yadda da allahntaka.
2 Ninia dafawaneyale dawa: su ea bai da eso huluane mae bogole Fifi Ahoanusu. Ninia osobo bagade da hame dialeawane, hidadea Gode da amo eso huluane mae bogole Fifi Ahoanusu ninima imunu ilegele sia: i. Gode da ogogosu hame dawa: (aiōnios g166)
Wadannan na cikin begen rai marar matuka wanda Allah, wanda babu karya a cikinsa, ya alkawarta kafin dukkan lokatan zamanai. (aiōnios g166)
3 Gode Ea ilegei eso da doaga: beba: le, E da amo ilegei hou osobo bagade dunuma olelei dagoi. Gode, ninia Gaga: su dunu, da amo sia: olelemusa: , nama ilegei dagoi.
A daidai lokaci, ya bayyana maganarsa ta wurin sakonsa da ya damka mani in shelar. Zan yi wannan ta wurin umarnin Allah mai ceton mu.
4 Daidase, na mano! Ani da gilisili Yesu Ea dafawaneyale dawa: su hou amo ganodini esala. Na dima meloa dedene iaha. Ada Gode amola Yesu Gelesu ninia Gaga: su dunu, dima hahawane dogolegele iasu amola olofosu dima ima: ne na dawa: lala.
Zuwa ga Titus, da' na gaske a cikin bangaskiyarmu. Alheri, jinkai da salama daga wurin Allah Uba da Almasihu Yesu mai ceton mu.
5 Di da hawa: eno hame hamoi, amo hamomusa: gini amola diasu huluane amo ganodini Yesu Ea fa: no bobogesu fi asigilai dunu ilegemusa: , na da di Galidi ogaga esaloma: ne yolesi. Na hamoma: ne sia: i liligi mae gogolema!
Sabili da wannan ne na bar ka a Karita domin ka daidaita abubuwan da basu cika ba, ka kuma nada dattibai a dukan birane kamar yadda na umarceka.
6 Yesu Ea fa: no bobogesu fi asigilai dunu ea hou da ida: iwane fawane ba: mu da defea. E da uda afadafa fawane lai dunu. Ea mano da Yesu Ea hou lalegagui mano da defea. Dunu eno da ea mano nimi bagade amola hame nabasu mano agoane ba: mu da defea hame.
Dole ne dattijo ya zama marar abin zargi, mijin mace daya, da amintattun 'ya'ya wadanda babu wani zargi na mugunta ko rashin kamun kai a kansu.
7 Yesu Ea fa: no bobogesu fi asigilai da Gode Ea hawa: hamosu ouligisa. Amaiba: le, wadela: i hou hamedafa hamosu dunu fawane ilegema! Yesu Ea fa: no bobogesu fi asigilai dunu da nimi bagade amola hedolo ougi hou hamedafa dawa: mu. E da feloamusa: adini nasu amola muni hanasu hou hamedafa dawa: beba: le fawane ilegema!
Wajibi ne shugaban Ikklisiya, a matsayin sa na mai kulla da haikalin Allah, ya zama marar aibi. Kada ya zama mai surutu ko rashin hakuri. Kada ya zama mai saurin fushi, ko mashayi, ko mai hayaniya, ko mai handama.
8 E da aowasu hou amola hou ida: iwane hamomusa: bagadewane hanai da defea. E da ea hou amoma ouligisuwane esalumu da defea. E da moloidafa amola hadigidafa hou hamomu da defea.
Maimakon haka, ya zama mai karbar baki, abokin abinda ke mai kyau. Dole ne ya zama mai hankali, adali, cike da allahntaka, da kuma kamun kai.
9 E da Gode Ea sia: moloidafa sia: amo gasa bagadewane lalegaguli, hamedafa yolesimu da defea. Amai galea, e da sia: dafa olelesea eno dunu ilia dogo denesimu. Amola eno dunu ilia ogogolewane olelesea, e da ili logo hedofamusa: defele esalebe ba: mu. Agoai dunu fawane ilegema!
Ya zama mai rike amintaccen sakon da aka koyar da karfi, yadda zai iya karfafa wasu da koyarwa mai kyau ya kuma yi wa wadanda suke hamayya da shi gyara.
10 Bai dunu bagohame amo da Yu hou yolesili, Yesu Ea hou lalegagui, amo bagohame ilia odoga: le, gagaoui sia: olelebeba: le, eno Gode Ea fi dunuma ogogosa.
Domin akwai kangararrun mutane dayawa, musamman masu kaciya. Maganganunsu na banza ne. Suna yaudara kuma suna badda mutane.
11 Moloidafa Yesu Ea fa: no bobogesu fi asigilai dunu ilia da agoai dunu ilia ogogosu olelesu hedofama: ne defele esala, amo dunu fawane ilegema. Bai ogogosu dunu da muni hanaiba: le, ilia sosogo fi afae afae amoma sema olelesa, amola ilia hou gugunufinisisa.
Wajibi ne mu hana su. Suna koyar da abinda bai kamata su koyar ba saboda makunyaciyar riba suna kuma rusar da iyalai dungum.
Daya daga cikinsu, kuma mai hikima ne daga cikinsu, yace, “Kirawa manyan makaryata ne, lalatattu kuma miyagun dabbobi, masu kyiuya da zarin cin abinci.”
13 Galidi ba: la: lusu dawa: su dunu afae, amo ea lafidili hisu sia: i amo, “Galidi dunu huluane da ogogosu dunu esala. Ilia da wadela: i ohe fi agoane. Ilia da higale hamosu udigili ha: i manu uasu dunu agoane.” Amaiba: le, ilia bu noga: iwane dafawaneyale dawa: musa: , ilima ha: giwane gagabole sia: ma!
Wannan magana gaskiya ne, ka yi masu gyara da tsanani yadda zasu kafu a cikin bangaskiya.
14 Ili da Yu ogogosu sia: amola osobo bagade Godema higa: i dunu ilia sema hamoi, amo huluane yolesima: ne, dia ilima ha: giwane gagabole sia: ma.
Kada ka mai da hankalin ka ga tatsunniyoyi na Yahudawa ko dokokin mutane wadanda sun sauya gaskiya.
15 Nowa dunu da ledo hamedei gala, amo da liligi huluane ledo hame liligi ba: sa. Be ledo gala amola dafawaneyale hame dawa: su dunu, da liligi huluane ledo hamoi dagoi ba: sa. Bai ilia asigi dawa: su da wadela: lesi dagoiba: le, agoane gala.
Ga wadanda suke da tsarki, komai mai tsarki ne. Amma wadanda suke marasa tsarki da rashin bangaskiya, komai marar tsarki ne. Domin zuciyarsu da lamirinsu sun gurbata.
16 Amo dunu ilia da Gode dawa: , ilisu sia: sa. Be wadela: i hou hamobeba: le, ilia Gode hame dawa: , amo ninia ba: sa. Ilia da noga: i hou higasa amola hame nabasu hou hamonana. Ilia hou ida: iwane hamomu defele hame ba: sa.
Suna cewa sun san Allah, amma sun musanta shi ta wurin ayyukansu. Sun zama abin kyama da marasa biyayya. Ba za a iya tabbaatar dasu ba akan wani aiki maikyau.

< Daidase 1 >