< Soloumane ea Gesami 5 >

1 Dunu da amane sia: i, “Na dogolegei amola na uda! Na da na ifabia golili sa: i dagoi. Na da na hedama: ne fodole nasu amola na gabusiga: ‘me’ amo da gagadolala. Na da na agime hano amola agime hano diasu nana. Na da na waini hano amola gebo dodo maga: me nana.” Uda da amane sia: i, “Sasagesu dabe dilia! Ha: i moma! Amola waini hano naleawane, sasagesu hou amoga feloama: ma!”
Na zo lambuna,’yar’uwata, amaryata; na tattara mur nawa da kayan yajina. Na sha zumana da kuma kakinsa na sha ruwan inabina da kuma madarana. Ƙawaye Ku ci, ku kuma sha, ya ku ƙawaye; ku sha ku ƙoshi, ya ƙaunatattu.
2 “Na da golai dialoba, na dogo da nedigi dialu. Na sasagesu da logoa lulu fugilaloba, na da golaia ba: lu.” Dunu da amane sia: i, “Na dogolegei! Na ‘dafe’ sio! Na misa: ma! Na dialuma da oubi mogele amoga nanegai gala.” Uda da amane sia: i,
Na yi barci amma zuciyata tana a farke. Ku saurara! Ƙaunataccena yana ƙwanƙwasa ƙofa. “Buɗe mini,’yar’uwata, ƙaunatacciyata, kurciyata, marar laifina. Kaina ya jiƙe da raɓa, gashina ya yi danshin ɗiɗɗigar dare.”
3 “Na da na abula gisa: i dagoi. Na da abuliba: le amo bu gasisa: lima: bela: ? Na da na emo dodofei dagoi. Na da laluba: le na emo bu nigima: ma: bela: ?
Na tuɓe rigata, sai in sāke sa ta kuma? Na wanke ƙafafuna, sai in sāke ɓata su?
4 Na sasagesu dunu da logo ga: suga lobo ligisi. E da na gadenene esalebe, amo na dawa: loba, nodoi.
Ƙaunataccena ya turo hannunsa ta cikin ramin ƙofar; zuciyata ta fara juyayi a kansa.
5 Na da e ganodini misa: ne momagei dagoi ba: i. Na lobo da ‘me’ gabusiga: hano amoga dedeboi ba: i. Na da logo ga: su geda gagui.
Na tashi don in buɗe wa ƙaunataccena, sai hannuna ya jiƙe sharkaf da mur, yatsotsina suna ɗiga da mur, a hannuwan ƙofar.
6 Na da na sasagesu dunu misa: ne logo doasi. Be e da asi dagoi ba: i. Na da ea sia: nabimusa: bagadewane hanai. Na da e hogoi be hame ba: i. Na da e wei be alofebe hame nabi.
Na buɗe wa ƙaunataccena ƙofa, amma ƙaunataccena ba ya nan, ya riga ya tafi. Zuciyata ta damu da tafiyarsa. Na neme shi amma ban same shi ba. Na yi ta kiransa amma bai amsa ba.
7 Sosodo aligisu dunu amo da moilai bai bagade sisiga: ha lala, na ba: i. Ilia da na fane, fofonomagia: i. Moilai bai bagade gagoi sosodo aligisu dunu ilia da na abula sawa: figi houga: le fasi.
Masu gadi suka gamu da ni yayinda suke kai kawo a cikin birni. Suka yi mini dūka, suka yi mini rauni; suka ƙwace gyalena waɗannan masu gadin katanga!
8 Yelusaleme uda, dilia! Nama sia: ilegema! Dilia na sasagesu dunu ba: sea, ema na da sasagesu hou ha: giwane hamobeba: le gasa hame gala adoma: ne, sia: ilegema.” Yelusaleme uda ilia amane sia: i,
’Yan matan Urushalima, ina roƙonku, in kun sami ƙaunataccena me za ku ce masa? Ku ce masa na suma saboda ƙauna.
9 “Saga! Dia noga: idafa ba: su da eno uda huluane baligisa. Be dia sasagesu dunu da eno dunu huluane baligisala: ? E da baligili noga: idafala: ? Ninia da abuliba: le dima ilegele sia: ma: bela: ?” Uda da amane sia: i,
Mafiya kyau a cikin mata me ya sa ƙaunataccenki ya fi sauran? Don me kike roƙonmu mu faɗa masa yadda kike ji?
10 “Na sasagesu dunu da noga: idafa ba: sa amola e da gasa bagade gala. E da dunu 10,000 gilisisu ganodini baligili noga: idafa ba: sa.
Ƙaunataccena kyakkyawa ne ƙaƙƙarfa kuma, da ƙyar a sami irinsa ɗaya a cikin dubu goma.
11 Ea odagi gadofo da osoboya: i amola hohona: boi. Ea dialuma hinabo da helo amola balega sio defele, bunumai gala.
Kansa zinariya ce zalla; gashinsa dogaye ne baƙi wuluk kamar hankaka.
12 Ea si da ‘dafe’ sio amo da dodo maga: mega dodofei amola hano yogo dalebe ea bega: esala, amo defele, noga: idafa ba: sa.
Idanunsa sun yi kamar na kurciyoyin da suke kusa da ruwan rafi, da aka wanke da madara aka kuma kafa kamar kayan ado masu daraja.
13 Ea ba: da ifabi amo da hedama: ne fodole nasu bugi amoga nabai defele, noga: idafa ba: sa. Ea lafi gadofo da ‘lili’ mosoi amo ‘me’ hano amoga nanegai agoane ba: sa.
Kumatunsa kamar lambun kayan yaji suna ba da turare. Leɓunansa sun yi kamar furen bi-rana suna ɗiga da mur.
14 Ea lobo da noga: le hamoi ba: sa amola ea lobo sogo gasisalasu amo da igi noga: idafa amoga nina: hamoi. Ea da: i da hohona: boi ‘aifoli’ amo da ‘sa: faia’ igi noga: i amoga nina: hamoi, agoane ba: sa.
Hannuwansa kamar sandunan zinariyar da aka sa musu duwatsu masu daraja. Jikinsa ya yi kamar gogaggen hauren giwan da aka yi masa ado da duwatsun saffaya.
15 Ea masele da ‘a: laba: sade’ ganumu amo da gouli bai amoga sali agoane ba: sa. E da Lebanone Goumi alelaloi (amo da: iya da dolo ifa sedadedafa) amo agoane baligili noga: idafa ba: sa.
Ƙafafunsa sun yi kamar ginshiƙan dutsen alabastar da aka kafa su a cikin rammukar zinariya. Kamanninsa ya yi kamar Lebanon, mafi kyau kamar itacen al’ul nasa.
16 Ea lafi da nonogosea hedasa. Na da ea hou huluane ba: sea, nodosa. Dilia, Yelusaleme uda! Na sasagesu dunu da agoaiwane gala.”
Bakinsa zaƙi ne kansa; komensa yana da kyau. Haka ƙaunataccena, abokina, yake’yan matan Urushalima.

< Soloumane ea Gesami 5 >