< Soloumane ea Gesami 4 >

1 “Na dogolegei! Di da baligiliwane noga: i ba: sa! Dia si da dia odagi dedebosu abula baligadili, nenemegisa. Dia dialuma hinabo da goudi wa: i amo da Gilia: de agologa soagagala: ahoa agoane ououloba dabe ba: sa.
Ke kyakkyawa ce, ƙaunatacciyata! Kai, ke kyakkyawa ce! Idanunki sun yi kamar na kurciya a cikin lulluɓinki. Gashinki ya yi kamar garken awaki da suke gangarawa daga Dutsen Gileyad.
2 Dia bese da sibi amo da hinabo waha dafoga: i amola dodofei agoane, folowaidafa ba: sa. Afae da hame gui ba: sa. Ilia huluane defele dadalei ba: sa.
Haƙoranki sun yi kamar garken tumakin da ba a daɗe da yin musu sausaya ba, da suke haurawa daga inda aka yi musu wanka. Kowanne yana tare da ɗan’uwansa; babu waninsu da yake shi kaɗai.
3 Dia lafi gadofo da yoi efe agoai gala. Di da sia: sea, amo da noga: idafa ba: sa. Dia ba: dia odagi dedebosu abula baligadili, da nenemegisa.
Leɓunanki kamar zaren jan garura bakinki yana da kyau. Kumatunki sun yi kamar rumman da aka tsaga biyu a cikin lulluɓinki.
4 Dia asogoa da Da: ibidi ea diasu gado gagagula heda: i agoane, ononoi amola hohona: boi ba: sa. Dia gisa: gisu ga: i da da: igene ga: su 1000 agoane legei ba: sa.
Wuyanki ya yi kamar hasumiyar Dawuda, da aka gina da daraja; a kansa an rataye garkuwoyi dubu, dukansu garkuwoyin jarumawa ne.
5 Dia dodo da ‘gasele dia’ ohe aduna lalelegei amo da ‘lili’ bugi ganodini ha: i nanebe agoai ba: sa.
Nonanki biyu sun yi kamar bareyi biyu, kamar tagwayen barewa da suke kiwo a cikin furen bi-rana.
6 Na da gabusiga: ‘me’ agolo ganodini esalumu. Hahabe fo da fulabosea amola gasi da alalolesisia fawane yolesimu.
Sai gari ya waye inuwa kuma ta watse, zan je dutsen mur da kuma tudun turare.
7 Na dogolegei! Di da noga: idafa ba: sa. Di da baligili noga: idafa.
Duk, ke kyakkyawa ce, ƙaunatacciyata; babu wani lahani a cikinki.
8 Na uda! Ani Lebanone Goumi alelaloi amo fisili ahoa: di! Lebanonega ani ahoa: di! Amana Goumi da: iya gado amoga gudu sa: ima! Amola Sine Goumi amola Hemone Goumi (amoga laione wa: me amola lebade wa: me fi diala) amoga gudu sa: ima!
Ki tare da ni daga Lebanon, amaryata, zo tare da ni daga Lebanon. Ki gangara daga ƙwanƙolin Amana, daga ƙwanƙolin Senir, ƙwanƙolin Hermon, daga ramin zaki da kuma dutsen da damisoshi suke zama.
9 Di da na dogolegei amola na uda! Dia siga ba: be amola dia gisa: gisu ga: i amo da fedege agoane, na dogo wamolai dagoi.
Kin saci zuciyata,’yar’uwata, amaryata; kin saci zuciyata da hararar idanunki, da dutse mai daraja guda na abin wuyanki.
10 Na dogolegei amola na uda! Dia sasagesu hou da nama hahawane hamosa. Dia sasagesu hou da waini hano ea hedai baligisa. Dia gabusiga: da hedama: ne fodole nasu ea hedabe baligisa.
Ƙaunarki abar farin ciki ne,’yar’uwata, amaryata! Ƙaunarki ta fi ruwan inabi gamsuwa, ƙanshin turarenki kuma ya fi duk wani kayan yaji!
11 Na dogolegei! Agime hano ea heda da dia lafi gadofo da: iya diala. Dia gona: su da nama dodo maga: me amola agime hano agoai gala. Dia abula ga: i gabusiga: da Lebanone ea gabusiga: defele gala.
Leɓunanki suna zub da zaƙi kamar kakin zuma, amaryata; madara da zuma suna a ƙarƙashin harshenki. Ƙanshin rigunanki ya yi kamar na Lebanon.
12 Na dogolegei, na uda da muguniai ifabi amola gagoiga sisiga: i ifabi amola hisu nasu hano bubuga: su agoai gala.
Ke lambu ne da aka kulle,’yar’uwata, amaryata; ke maɓulɓula ce da aka kewaye, maɓulɓular da aka rufe.
Shuke-shukenki gonar rumman ne da’ya’yan itace masu kyau na lalle da nardi,
14 Amogawi bugi liligi da noga: le heda: sa. Ilia da ‘bomegala: nidi’ bugi defele heda: sa. Amola amoga fage noga: idafa legei dialebe ba: sa. Amogawi, hedama: ne fodole nasu amola gabusiga: manoma hamosu bugi huluanedafa dialebe ba: sa. Amo da hena, nade, sa: falone, ga: lamase, sinamone, me, a:lou amola gabusiga: manoma hamosu bugi huluane.
nardi, da asfaran, kalamus, da kirfa, da kowane irin itacen turare, da mur da aloyes da kuma dukan kayan yaji masu kyau.
15 Ifabi hano soga: su da hano nawa: li amo Lebanone Goumi alelaloi amoga dalebe ba: sa.” Uda da amane sia: i,
Ke lambun maɓulɓula ne, rijiya mai ruwan da yake gudu yana gangarawa daga Lebanon.
16 “Ga (north) fo amo nedigima! Ga (south) fo amo na ifabia fulaboma! Hisi amo gabusiga: amoga nabalelesima! Na sasagesu dunu ea ifabia misa: ne amola amo ea fage legei noga: idafa moma: ne, logo doasima.”
Farka, iskar arewa, ki kuma zo, iskar kudu! Hura a kan lambuna, don ƙanshinsa yă bazu har waje. Bari ƙaunataccena yă zo cikin lambunsa yă ɗanɗana’ya’yan itacensa mafi kyau.

< Soloumane ea Gesami 4 >