< Ludi 3 >

1 Fifilai helele amola Na: ioumi ea Ludima amane sia: i, “Na da di gawa fima: ne hogomu galebe, be amo da di diasu ganoma: ne.
Wata rana Na’omi surukar Rut ta ce mata, “’Yata, bai kamata in nema miki gida, inda za a tanada miki da kyau?
2 Dawa: ma goe dunu Boua: se, amo ea fi uda di bisili hawa: hamonanu amo da ania sosogo fi. Waha di nabima! Wali daeya ea amola bali gadofo fane sosogamu.
Bowaz wanda kike aiki da bayinsa’yan mata ba danginmu ne na kusa ba? Da daren yau zai sussuka sha’ir nasa a masussuka.
3 Amaiba: le, di da hano ulima. Amola dia abula noga: idafa salima. Amalu bali amola sosoga: ba amoga masa, be ahoasea dia da: i wamolegema. E da ha: i mai dagosea fawane, di ba: mu da defea.
Ki yi wanka ki fesa turare, ki kuma sa tufafinki mafi kyau. Sa’an nan ki gangara zuwa masussuka, amma kada ki bari yă san cewa kina a can sai ya gama ci da sha.
4 Be e dia ahoasea, defea di dawa: ma, e habi golabeyale, amola e sima midi galea, asili amola e dedeboi amo houga: le, ea emo gadenene diasa: ima. Ea da dima adole imunu, adi hamoma: ne.”
Sa’ad da ya kwanta, ki lura da inda yake kwance. Sa’an nan ki tafi ki buɗe ƙafafunsa ki kwanta. Zai faɗa miki abin da za ki yi.”
5 Ludi da bu adole i, “Dia adi sia: sea, na da huluane hamomu.”
Rut ta amsa ta ce “Zan yi abin da kika faɗa.”
6 Amanoba, Ludi e bali gadofo sosoga: ba asili, esoa: ame ea ema sia: i amo defele hamoi.
Saboda haka ta gangara zuwa masussuka ta kuma yi dukan abin da surukarta ta ce ta yi.
7 Be Boua: se e ha: i amola hano nanu ba: loba, e hahawane ba: i. E da bali dabole ligisila asili gola midi. Ludi e da gebewane misini abula ea emoga sosoi amo houga: le, ea emo osa: suha golai.
Sa’ad da Bowaz ya gama ci da sha yana kuma cikin farin ciki, sai ya tafi ya kwanta a ƙarshen tarin hatsi. Rut kuwa ta sulalle ta je ta buɗe ƙafafunsa ta kwanta.
8 Be gasia Boua: se da fofogadigili wa: legadole amola delegili ba: loba, uda a: fini ea emo gadenene. dia misi dialebe ba: i.
Da tsakar dare sai wani abu ya firgitar da mutumin, ya kuwa juya sai ya tarar da mace kwance a ƙafafunsa.
9 “Di nowala: ?” e amane adole ba: i. Ludi da bu adole i, “Amo da na, Ludi, dia hawa: hamosu a: fini. Dia abula fe bidiga amo na da: i dedeboma. Bai di da dia fi gaga: su dunu galebe. Amola dafawane dia na lama.”
Sai ya yi tambaya ya ce, “Ke wace ce?” Ta amsa ta ce, “Ni ce baranyarka Rut, ka rufe ni ta mayafinka da yake kai dangi, mai fansa ne na kusa.”
10 Boua: se da amane sia: i, “Hina Gode da di hahawane dogolegele fidimu da defea. Hou waha dia hamoi amo da dia musa: disoa: ema hamoi baligi dagoi. Di da goi ayeligi gasa bagade gagui o hame gagui esala, amo hogomu logo gala, be di da hame hogoi.
Sai ya amsa ya ce, “Ubangiji yă albarkace ki’yata. Wannan alheri ya fi wannan da kika nuna da farko. Ba ki gudu kin bi saurayi, mai arziki ko matalauci ba.
11 Dunu fi huluane di dawa: , di da uda defeadafa. Amaiba: le mae beda: ma! Amo na dia adi liligi nama adi adole ba: sea na digili imunu.
Yanzu kuwa’yata kada ki ji tsoro. Zan yi miki dukan abin da kika roƙa. Dukan’yan’uwana na gari sun san cewa ke mace ce mai halin kirki.
12 Dia dafawane sia: sa, na da dia sosogo fi afadafa amola na di ouligimu. Be dunu afadafa amo da Ilimelege ea liligi lamusa: sosogo fi amoga gala.
Ko da yake gaskiya ne ni dangi ne na kusa, amma akwai dangi mai fansa mafi kusa fiye da ni.
13 Waha di gui esaloma, amola aya hahabe na asili amo dunu ea hanai hou amo ba: la masunu. Be e di ouligimu sia: sea, defea! Be ea di higasea, na di ba: la misunu. Na sia: goe da dafawane. Hina Gode Bagade E da dawa: Amola waha da di golale, hadigimu.”
Ki kwana a nan, da safe kuwa in yana so yă fansa, to, da kyau, sai yă fansa. Amma in ba ya niyya, tabbatacce, na rantse da Ubangiji mai rai zan yi. Ki kwanta a nan sai da safe.”
14 Amanoba, Ludi e Boua: se ea emo gadenene golai. Hame hadigia, Ludi wa: legadole asi amo dunu ilia hame ba: i. Bai Boua: se da Ludi da gasia ea emo gadenene golai dialu, dunu eno dawa: mu e higa: i galu.
Saboda haka ta kwanta a ƙafafunsa sai da safe, amma ta tashi kafin a gane wani, sai ya ce, “Kada ki bar wani yă san cewa mace ta zo masussuka.”
15 Amanoba, Boua: se e Ludi ema amane adoi, “Dia abula lale fa: si, fadegale gama.” Amabeba: le, ea abula amo fa: si, amola Boua: se ea bali amo abula da: iya gugudili ligisi. Amola ea dioi defei amo 20 gilogala: me agoane galu. Amanoba, Boua: se ea Ludi e fidili ea gida da: iya gisasi. Amalu Ludi da ea moilaiga buhagi.
Ya kuma ce, “Ki kawo gyalenki da kika yafa ki shimfiɗa shi a nan.” Sa’ad da ta yi haka, sai ya zuba mudu shida na sha’ir ya sa mata a kai. Sa’an nan ya koma gari.
16 E diasuga doaga: loba, esoa: eme da ema naba ba: i, “Nadiwi! Dia da habodane hamobela: ?” Ludi e da Boua: se ea ema fidi hou amo olelei.
Sa’ad da Rut ta koma wurin surukarta Na’omi ta tambaye ta “Yaya aka yi’yata?” Sai ta faɗa mata dukan abin da Bowaz ya yi mata
17 E bu sia: i, “Ea amola nama amane sia: i, na da udigili dima bu masunu da hame galebe. Amanoba, e da amo bali ha: i manu nama i.”
ta kuma ƙara da cewa, “Ya ba ni waɗannan mudu shida na sha’ir, yana cewa, ‘Kada ki koma wurin surukarki hannu wofi.’”
18 Na: ioumi da ema amane sia: i, “Di waha ouligima, Ludi! Goe hahamobe ba: ma. Boua: se e da hamedafa yolemu sia: i. E da amo hou huluane hahamone dagomu.”
Sai Na’omi ta ce, “Ki jira,’yata, sai kin ga abin da zai faru. Gama mutumin ba zai huta ba sai an warware batun a yau.”

< Ludi 3 >