< Louma 8 >
1 Nowa dunu da Yesu Gelesu amoma madelagi dagoiba: le, e da se imunusa: fofada: su hamedafa ba: mu.
Saboda haka babu kayarwa yanzu ga wadanda ke cikin Almasihu Yesu.
2 Na da musa: wadela: i hou amola bogosu, amo sema ea se iasu diasu agoane amo ganodini esalu. Be A: silibu sema gaheabolo da nowa Yesu Gelesuma madelagisia, e da Eso huluane mae bogole Fifi Ahoanusu lai dagoi. Amaiba: le, na sema se iasu diasu logo da doasibi ba: sa.
Domin ka'idar ruhun rai a cikin Almasihu Yesu ta maishe mu 'yanttatu daga ka'idar zunubi da mutuwa.
3 Osobo bagade dunu ilia hu ea hou da gasa hameba: le, Sema sia: da defele hame agoane ba: i. Be Gode da gasa bagade. Wadela: i hou osobo bagade dunu ilia hu ea hou amo ganodini diala, amo fane legema: ne fofada: musa: , Gode Ea Manodafa asunasi. E da osobo bagade dunu hu ea hou amo defele lale, misini, wadela: i hou huluane fadegamusa: misi.
Saboda abin da shari'a bata iya aikatawa ba domin kasawa ta wurin jiki, Allah ya yi. Ya aiko da dansa a kamanin jiki mai zunubi domin ya zama hadaya domin zunubi, sai ya yi Allah wadai da zunubi a cikin jiki.
4 Ninia hu ea wadela: i olelesu mae nabawane, A:silibu ea hou fawane hamoma: ne, amola ninia da Sema ninima moloidafa olelesu liligi huluane defele hamoma: ne, Gode da agoane hamosu.
Ya yi haka domin bukatar shari'a ta sami cika a cikinmu, mu da muke tafe ba ta gwargwadon jiki ba, amma ta gwargwadon ruhaniya.
5 Nowa dunu da ilia hu ea hou hanai liligi amo fawane hamosea, hu ea hou da ilia asigi dawa: su amoma ouligisuwane esala. Be nowa dunu ilia A: silibu Ea sia: nabawane hamosea, A:silibu da ilia asigi dawa: su amoma ouligisuwane esala.
Wadanda ke rayuwa gwargwadon jiki sukan lura da al'amuran jiki, amma su da ke rayuwa a gwargwadon Ruhu sukan mai da hankali ga al'amuran Ruhu.
6 Nowa dunu ilia hu ea hou fawane nabasea, ilia da bogosu ba: mu. Be nowa dunu ilima A: silibu da ouligisuwane esalea, amo dunuma Gode da olofosu amola Eso huluane mae bogole Fifi Ahoanusu imunu.
To kwallafa rai ga jiki mutuwa ce, amma kwallafa rai ga Ruhu rai ne da salama.
7 Amaiba: le, dunu da hu ea hou amoma fa: no bobogesea, e da Godema ha laiwane hamosa. E da Gode Ea sema nabawane hame hamosa. E nabawane hamomu da ema hamedei.
Haka yake domin kwallafa rai ga jiki gaba yake da Allah, gama baya biyyaya ga shari'ar Allah, balle ma ya iya.
8 Nowa dunu da hu ea hou amoma fa: no bobogesea, Gode da amo dunu hahawane ba: mu da hamedei.
Wadanda ke a jiki ba su iya faranta wa Allah zuciya.
9 Be dilia da hisu. Dilia hu ea hou nabawane hame hamosa. Dilia dogo ganodini, Gode Ea A: silibu Hadigidafa Gala da aligila sa: ili esalebeba: le, dilia da A: silibu ea sia: nabawane hamosa. Be Yesu Gelesu Ea A: silibu Hadigidafa Gala da dilia dogo ganodini hame esalea, dilia da Gelesu dunu hame gala.
Duk da haka, ba ku cikin jiki amma a cikin Ruhu, idan gaskiya ne, Ruhun Allah na rayuwa cikinku. Amma idan wani ba shi da Ruhun Almasihu, shi ba na sa bane.
10 Be Gelesu da dilia dogo ganodini esalebeba: le, dilia da Gode hahawane ba: ma: ne bu afadenene moloidafa hamoi dagoiba: le, Yesu Ea A: silibu Hadigidafa Gala da dilima Eso huluane mae bogole Fifi Ahoanusu iaha. Be dilia da: i hodo fawane, wadela: i hou hamobeba: le, da bogomu.
In Almasihu na cikinka, jikin ka fa matacce ne ga zunubi, amma ruhu na rayuwa bisa ga adalci.
11 Gode Ea A: silibu Hadigidafa Gala da Yesu bogoi amo wa: legadolesi dagoi, amo da dilia dogo ganodini esala. Gode da amo defele, Ea A: silibu dilia dogo ganodini esala amo ea gasaga dilia bogoi da: i hodo bu esaloma: ne wa: legadolesimu.
Idan Ruhun wanda ya tada Yesu daga matattu na raye a cikinku, to shi wanda ya tada Almasihu da ga matattu za ya bada rai ga jikinku masu matuwa ta wurin Ruhunsa, da ke rayuwa a cikin ku.
12 Amaiba: le, na fi dunu! Ninima da logo eno hame ilegei. Ninia da hu ea hou hanai liligi amo logoga masunu da hamedei.
To, 'yan' uwa, muna da hakki amma ba bisa jiki ba, da za mu yi rayuwa bisa ga dabi'ar jiki.
13 Dilia da hu ea hou fawane hamosea, bogosu fawane ba: mu. Be dilia A: silibu ea gasa lai dagoiba: le, wadela: i hou fane legesea, dilia da esalusu ba: mu.
Gama idan kun yi rayuwa gwargwadon jiki, za ku mutu kenan, amma idan ta wurin Ruhu ku ka kashe ayyukan jiki, za ku rayu.
14 Nowa dunu da Gode Ea A: silibu amoma fa: no bobogesea, ilia da Gode Ea manolali esafula.
Gama duk wadanda Ruhun Allah ke bishe su, su 'ya 'yan Allah ne.
15 Gode Ea A: silibu E da dilima i, amo da dili bu se iasu udigili hawa: hamosu dunu amola beda: su dunu, hame hamosa. Be A: silibu da dili Gode Ea mano hamosa. Amola A: silibu Ea gasaga ninia Godema wele sia: sa amane, “Ada! Na Ada!”
Gama ba ku karbi ruhun bauta da ke sa tsoro ba. Maimakon haka, kun karbi ruhun diyanci, ta wurinsa muke tadda murya muna kira, “Abba, Uba!”
16 Gode Ea A: silibu Hadigidafa Gala da ninia a: silibu amoma madelagili, ela da gilisili ninia da Gode Ea mano sia: sa.
kansa na bada shaida tare da namu ruhun cewa mu 'ya'yan Allah ne.
17 Ninia da Ea mano hamoiba: le, Gode Ea hahawane imunu liligi E da Ea fi dunuma imunu liligi, amo ninia da lamu. Gode da Gelesuma imunu liligi amo ninia amola Gelesu da gilisili lamu. Ninia gilisili Gelesu Ea se nabasu defele nabasea, ninia amola E gilisili Ea hobea misunu hadigi hou lamu.
Idan mu 'ya'ya ne, ai mu magada ne kenan, magadan Allah. Kuma mu magada ne tare da Almasihu, hakika idan mun sha wahala tare da shi za a kuma daukaka mu tare da shi.
18 Na agoane dawa: Ninia da hobea Gelesu Ea hadigi bagade hou ba: mu. Amola amo hou da nini wali se nabasu hou amo bagadewane baligimu.
Gama na yi la'akari cewa wahalonin zamanin nan ba su isa a kwatanta su da daukakar da za'a bayyana mana ba.
19 Gode Ea hahamoi liligi huluane da Gode Ea mano huluane hadigi hamoi ba: ma: ne, hanaiwane ouesala.
Saboda yadda halitta ke marmarin bayyanuwar 'ya'yan Allah.
20 Be Gode Ea hahamoi liligi huluane, ilia hanaiba: le hame, be Gode Ea hanaiba: le fawane, E da hobea bai hamedei liligi agoane hamomusa: dawa: i galu. Be hobea misunu dafawane hamoma: beyaledawa: su dialebe ba: i.
Gama an kaskantar da halitta ga banza, ba da nufin ta ba, amma na shi wanda ya kaskantar da ita. Ta na cikin tabbacin alkawarin.
21 Amo da eso enoga, Ea hahamoi liligi ilia se iasu diasu hamosu amola dasasu hou, amo huluane E da fadegale, se iasu diasu logo doasili, amo liligi da gilisili ilia amola Gode Ea mano hamoi, hadigi hou amo ganodini esalumu.
Cewa halitta kanta za ta kubuta daga bautar rubewa, kuma za a kawo ta zuwa ga 'yantarwa na yabon daukakar 'ya'yan Allah.
22 Be musa: amola wali, Gode Ea osobo bagade hahamoi liligi da uda da mano lamu gadeneiba: le se nabasea, gaiyasa amo agoaiwane, amo ninia dawa:
Gama mun sani dukan halitta na nishi da zafin nakuda tare har ya zuwa yanzu.
23 Be Gode Ea osobo bagade hahamoi liligi amo fawane hame. Be ninia da Gode Ea A: silibu, Gode Ea degabo iasu liligi amo lai dunu, ninia amola Gode da nini Ea mano dafawane hamoma: ne amola ninia hou huluanedafa hahawane dogolegele laloma: ne ninia se iasu diasu logo doasimu, amo ninia ouesalebeba: le, gogonomasa.
Ba haka kadai ba, amma ko mu kanmu, da ke nunar farko na Ruhu—mu kanmu muna nishi acikin mu, muna jiran diyancinmu, wato ceton jikinmu kenan.
24 Bai Gode Ea Sia: defele, E da dafawane hamomu ninia dawa: beba: le, ninia Gode Ea gaga: su hou ba: i. Be ninia hanaiwane dawa: i liligi ninia siga ba: sea, amo hou da dafawaneyale dawa: su houdafa hame. Hou da siga ba: i dagoi ganiaba, ninia da hobea hame hanala: loba.
Gama ta wanan hakikancewa aka cece mu. Amma dai abin da muke da tabbacin zai faru ba mu gan shi ba tukuna, domin wanene wa ke begen tabbatacce abin da yake gani?
25 Be ninia siga hame ba: su liligi amoga hanaiwane ouesalebeba: le, ninia da gebewane ouesala.
Amma idan muna da tabbacin abin da ba mu gani ba tukuna, to sai mu jjira shi da hakuri.
26 Amo defele, ninia da gasa hameba: le, Gode Ea A: silibu da ninia a: silibu hou fidila maha. Ninia Godema sia: ne gadosu hou noga: le hame dawa: beba: le, ninia dunu ea lafidili sia: mu hamedei liligi, amo liligi A: silibu Hi da Godema osoga sia: ne gadosa.
Hakanan, Ruhu kuma ke taimako a kasawarmu. Gama ba mu da san yadda zamu yi addu'a ba, amma Ruhu kansa na roko a madadinmu da nishe-nishen da ba'a iya ambatawa.
27 Gode da ninia asigi dawa: su eso huluane ba: lala. E da A: silibu ea asigi dawa: su dawa: be. Gode Ea A: silibu Hadigidafa Gala da Gode Ea fi dunu fidima: ne, Gode Ea hanai defele Godema adole ba: lala.
Shi da ke bidar zuciya yana sane da tunanin Ruhu, domin yana roko a madadin masu badagaskiya ta wurin nufin Allah.
28 Nowa dunu da Godema asigi galea, Gode da Ea hanai defele ilima ilegei, amo dunu, - Gode da ilima mabe hou huluane amo ganodini ili fidima: ne hawa: hamonana.
Mun san cewa ga wadanda ke kaunar Allah, yakan aikata dukan al'amura domin su zuwa ga alheri, ga duk wadanda aka kira bisa ga nufinsa. Dukan abubuwa sukan zama alheri.
29 Amo fi dunuma E da musa: hemonega ilegele, ilia hou afadenene Ea Manodafa amo ea hou defele, ili hamoma: ne dawa: i galu. Amaiba: le, E da Ea Manodafa (Ea Magobo Mano) amola eno osobo bagade dunu Ea Magobo Manodafa bagia, ea mano eno hamomusa: dawa: i galu.
Saboda wadanda ya sani tuntuni su ne ya kardara su zama da kamanin dansa, domin ya zama dan fari a cikin 'yan'uwa masu yawa.
30 Amola Ea ilegei fi dunu ilima E da Ema misa: ne wele sia: i. E da ilima wele sia: beba: le, ilia hou bu afadenene moloidafa hamoi dagoi. Amola ilima Ea hadigidafa ganodini gilisili esaloma: ne hamoi.
Su da ya kaddara, ya kiraye su. Wadanda ya kira, su ya kubutar. Su da ya kubutar, sune kuma ya daukaka.
31 Amaiba: le, amo hou huluane dawa: beba: le, ninia da adi sia: ma: bela: ? Gode da ninimagaiba: le, nowa da ninima ha lale hasalasima: bela: ?
Me zamu ce game da wadannan al'amura? Idan Allah na tare da mu, wake gaba da mu?
32 Gode da Ea Manodafa mae gaga: le, ninia huluane fidima: ne E gobele salasu hamomusa: , ninima i dagoi. Amaiba: le, E da mae higale, liligi huluane ninima imunu galebe.
Shi da baya hana dansa ba, amma ya bada shi a madadinmu dukka, me zai hana shi bamu dukkan abubuwa a yalwace tare da shi?
33 Gode Hi fawane da Ea fi dunu afadenei bu moloidafa hamoi dagoi sia: beba: le, dunu eno da Gode Ea fi dunuma diwaneya udidimu da hamedei galebe.
Wa zaya kawo wata tuhuma ga zababbu na Allah? Allah ne ke “yantarwa.
34 Yesu Gelesu da Ea fi dunu gaga: ma: ne, bogole, Godema bu wa: legadolesi. Wali E da Gode Ea lobodafadili nini fidima: ne sia: ne gadosa lela. Amaiba: le, eno dunu da Gode Ea fi dunuma medoma: ne diwaneya udidimu da hamedei
Wanene ke hukumtawa? Almasihu ne da ya mutu sabili da mu har ma fiye da haka, shi wanda kuma aka tasar. Yana mulki tare da Allah a wuri mai daukaka, shi ne kuma ya ke roko sabili da mu.
35 Amaiba: le, liligi huluanedafa da Yesu Gelesu Ea asigi hou amoga nini afafamu da hamedeidafa. Ninia se nabasea, logo gasa bagade ba: sea, ha: i nabasea, muni hame gagui galea, ninima bogomu gadeneiba: le beda: su amola bogosu doaga: sea, amo da Gelesu Ea asigi hou amoga nini afafamu hamedei.
Wa za ya raba mu da kaunar Allah? Kunci, ko bacin rai, ko tsanani, ko yunwa, ko tsiraci, ko hadari, ko takobi?
36 Gode Sia: da agoane dedei diala, “Ninia da Dia hou lalegaguiba: le, eso huluane dunu da nini medole legemusa: sia: nana. Dunu ilia sibi medole legemusa: oule ahoa, amo hou defele ilia ninima hamosa!”
Kamar yadda aka rubuta, “Saboda kai ake kisanmu dukkan yini. An mai da mu kamar tumaki yanka.”
37 Be ninia Yesu Gelesu, ninima asigi bagade Dunu, Ema madelagiba: le, baligili osa: le heda: su hou dawa:
A dukan al'amuran nan mun fi karfi a ce da mu masu nasara ta wurin shi da ke kaunar mu.
38 Dafawane! Na dawa: ! Liligi huluanedafa da Yesu Gelesu Ea ninima asigi hou amoma afafamu da hamedei. Ninia bogosea o ninia esalea, ea asigi hou amoga afafamu da hamedei. A: igele dunu amola Hebene ouligisu dunu, hisi ganodini gasa bagade a: silibu, wali hamobe hou, hobea misunu hou,
Gama na tabata cewa ko mutuwa, ko rai, ko mala'iku, ko mulkoki, ko al'amuran yanzu, ko al'amura masu zuwa, ko iko,
39 gadodili liligi, gududili liligi amola Gode Ea hahamoi liligi huluanedafa amo ganodini afaedafa da Gode Ea dogolegei hou amo Hina Gode Yesu Gelesu Ea hamobeba: le ninia dawa: liligi, amoga afafamu da hamedeidafa.
ko tsawo, ko zurfi, kai ko wace irin halitta, ba su isa su raba mu da kaunar Allah, da ke a cikin Almasihu Yesu Ubangijin mu ba.