< Louma 12 >

1 Amaiba: le, na fi dunu! Gode da dilima udigili gogolema: ne olofosu baligiliwane olelebeba: le, na da dilima ha: giwane sia: sa. Dilia da: i hodo amo Godema gobele salawane esaloma! Dilia da: i hodo amo Gode Hi fawane Ea hawa: hamomusa: gini amola E hahawane ba: ma: ne, Ema ima. Amo da Godema nodone sia: ne gadosu houdafa.
Ina rokon ku 'yan'uwa, saboda yawan jinkan nan na Allah, da ku mika jikunanku hadaya mai rai, mai tsarki kuma abar karba ga Allah. wannan itace hidimarku ta zahiri.
2 Dilia osobo bagade dunu ilia hou defele mae hamoma! Be Gode da dilia asigi dawa: su bu afadenene moloidafa hamomusa: hanaiba: le, amo E hamoma: ne, dilia logo fodoma. Amasea, dilia da Gode Ea hanai asigi dawa: su dawa: mu. Dilia da hou moloidafa amola hou amo Gode da hahawane ba: sa, amo noga: le dawa: mu. (aiōn g165)
Kada ku kamantu da wannan duniya, amma ku sami canzawa ta wurin sabunta tunaninku, kuyi haka don ku san abin da ke nagari, karbabbe, kuma cikakken nufin Allah. (aiōn g165)
3 Gode da nama hahawane dogolegele iasu ia dagoiba: le, na da dili huluanema amane sia: sa; Dilia dogo ganodini, dilia da gasa hameba: le, dilisu “Na da gasa fi dunu,” amo hidale sia: mu da defea hame galebe. Be dilia asigi dawa: su ganodini, dilia hou fonobone, dilia dafawaneyale dawa: su hou Gode da dilima i amo defele, dilisu dilia hou fofada: ma.
Don ina cewa, saboda alherin da aka bani, ka da waninku ya daukaka kansa fiye da inda Allah ya ajiye shi; a maimakon haka ku kasance da hikima, gwargwadon yadda Allah yaba kowa bangaskiya.
4 Ninia da: i hodo amo ganodini da liligi bagohame diala. Ilia huluane hawa: hamosu hisu hisu hamosa.
Domin muna da gababuwa da yawa a jiki daya, amma ba dukansu ne ke yin aiki iri daya ba.
5 Amo hou defele, ninia Yesu Gelesu Ea fa: no bobogesu dunu da bagohame esala. Be ninia Yesu Gelesuma madelagiba: le, fedege agoane da: i hodo afadafa hamoi, amola ninia da dunu eno dunu eno ilima da: i hodo ea liligi agoane madelagi.
haka yake a garemu, kamar yadda muke da yawa haka cikin jikin Almasihu, dukkanmu gabobin juna ne.
6 Amaiba: le, Gode da ninima hawa: hamomusa: a:silibu iasu afae afae ia dagoiba: le, ninia da Ea iasu hisu hisu, Ea ninima asigi hou defele, amoga hawa: hamomu da defea. E da ninima Gode Ea Sia: olelema: ne iasu ia dagoi galea, ninia da dafawaneyale dawa: su hou (amo Hi fawane da ninima i) amo defele olelemu da defea.
Muna da baye-baye dabam-dabam bisa ga alherin da aka bayar a gare mu. Idan baiwar wani anabci ne, yayi shi bisa ga iyakar bangaskiyarsa.
7 Gode da ninima dunu eno fidima: ne iasu hou ia dagoi galea, ninia dunu eno fidimu da defea. Dunu enoma olelesu hou iasu lai dagoi galea, ninia eno dunuma olelemu da defea.
In wani yana da baiwar hidima, sai yayi hidimarsa. Idan baiwar wani koyarwa ce, yayi koyarwa.
8 Ninia dunu enoma ilia dogo denesisu hou iasu lai dagoi galea, amo hou hamomu da defea. Nowa dunu e da eno dunuma ha: i manu o muni imunusa: dawa: sea, e da mae hihini bagadewane imunu da defea. Nowa dunu da eno dunuma ouligisu hawa: hamosea, e amola da gasa bagade ouligisu hawa: hamomu da defea. Eno dunuma asigili fidisu hou olelesea, hahawane mae da: i dioiwane hamoma: mu.
Idan baiwar wani karfafawa ce, yayi ta karfafawa; Idan baiwar wani bayarwa ce, yayi ta da hannu sake; Idan baiwar wani shugabanci ne, yayi shi da kula; Idan baiwar wani nuna jinkai ne, yayi shi da sakakkiyar zuciya.
9 Dabua asigi hou yolesili, eno dunuma moloidafa asigi hou fawane asigima. Wadela: i hou dilia higama. Be hou noga: idafa gagulaligima.
Ku nuna kauna ba tare da riya ba. Ku Ki duk abin da ke mugu ku aikata abin da ke nagari.
10 Dilia da Yesu Gelesu Ea fi afadafa hamoiba: le, dogolegeiwane dunu eno dunu enoma asigimu da defea. Dilia dunu eno mimogo ilima asigi defele eno dunuma asigima.
Akan kaunar 'yan'uwa kuma, ku kaunaci juna yadda ya kamata; akan ban girma kuma, ku ba juna girma.
11 Dilia mae hihini, gasa bagadewane hawa: hamoma. Dilia Hina Godema asigi bagadeba: le, Ema hahawane hawa: hamoma.
Akan himma kuma, kada ku yi sanyi; akan ruhu kuma, ku sa kwazo; Game da Ubangiji kuma, ku yi masa hidima.
12 Dilia da hobea dafawane hamoma: beyale dawa: lusu lai dagoiba: le, eso huluane hahawane esaloma! Se nabasea, mae da: i dione, gebewane esaloma! Eso huluane Godema sia: ne gadolaloma!
Akan gabagadi kuma, ku yi shi da farin ciki; akan tashin hankali kuma, ku cika da hakuri; akan adu'a kuma, ku nace.
13 Yesu Ea fa: no bobogesu fi dunu da hame gagui agoane galea, defea, dilia liligi mogili ilima ima. Degabo ga misi dunu, amo dilia diasu ganodini aowama.
Ku zama masu biyan bukatar tsarkaka, ku zama masu karbar baki a gidajenku.
14 Dilima se iasu dunu, amo Gode da ilima hahawane ima: ne, Ema sia: ne gadoma. Dafawane! E da ilima gagabusu mae aligima: ne sia: ne, ilima hahawane ima: ne Ema adole ba: ma!
Ku albarkaci masu tsananta maku, kada ku la'anta kowa.
15 Dunu eno da hahawane ba: sea, dilia amola gilisili hahawane ba: ma. Dunu eno da se nababeba: le disia, dilia amola gilisili dima.
Ku yi farinciki tare da masu farinciki; Ku yi hawaye tare da masu hawaye.
16 Dunu huluanedafa defele, ilima asigi hou hamoma! Gasa fi hou mae hamone, fonoboi dunu ilima na: iyado hamoma. Amola fonoboi hawa: hamosu hahawane hamoma! Dilia da hidale dawa: su bagade lai dagoi, mae dawa: ma.
Tunanin ku ya zama daya. Kada tunaninku ya zama na fahariya, amma ku yi abokantaka da matalauta. Kada wani a cikin ku ya kasance da tunanin yafi kowa.
17 Dunu da dima wadela: i hou hamoi galea, ema wadela: i hou eno mae dabema. Dunu huluane ilia da hou amo da noga: i dawa: sa, amo hou hamomusa: gini, logo hogoi helema.
Kada ku rama mugunta da mugunta. Ku yi ayukan nagarta a gaban kowa.
18 Dilia amola eno dunu da gilisili olofoiwane esaloma: ne, dilia amo logo hogoi helema.
Ku yi duk abin da za ku iya yi domin ku yi zaman salama tare da kowa.
19 Na na: iyado! Dunu da dilima wadela: le hamosea, maedafa dabema. Be amo hou yolesili, Gode da dabe ilima ima: ne, ouesaloma! Bai Gode Sia: da agoane dedei diala, “Na fawane da dabemu. Na da dabe imunu, Hina Gode da amane sia: sa.”
'Yan'uwa, kada ku yi ramako, ku bar Allah ya rama maku. A rubuce yake, '' 'Ramako nawa ne; zan saka wa kowa,' in ji Ubangiji.''
20 Be dabe hou yolesili, Gode Sia: Dedei defele hamoma. Sia: da amane dedei diala, “Dia ha lai dunu da ha: i galea, ema ha: i manu ima. E da hano hanai galea, ema hano dili moma: ne ima. Di agoane hamosea, ea gogosiasu da laluga diabe agoai ba: mu.”
''Amma idan makiyin ka na jin yunwa, ba shi abinci ya ci. Idan yana jin kishin ruwa, ba shi ruwan sha. Idan kun yi haka, garwashin wuta ne za ku saka akan duk makiyi.''
21 Wadela: i hou da dili hasalasa: besa: le, noga: le leloma! Be dilia hou noga: idafa amoga wadela: i hou hasalasima!
Kada mugunta ta rinjaye ku, amma ku rinjayi mugunta ta wurin yin aikin nagarta.

< Louma 12 >