< Louma 1 >
1 Na da Bolo, Yesu Gelesu Ea hawa: hamosu dunu! Amola Gode da ilegei dagoiba: le, na da Ea Sia: Ida: iwane Gala olelema: ne asunasi dunu hamoi. Na da dili Louma dunuma meloa dedesa.
Bulus, bawan Yesu Almasihu, kirayayye ya zama manzo, kuma kebabbe domin bisharar Allah.
2 Musa: hemonega, Gode da Ea balofede (Gode Sia: alofesu dunu) amo dunu ilia dogo ganodini olelebeba: le, amo Sia: Ida: iwane gala E da osobo bagade dunuma imunu ilegele sia: i. Balofede (Gode Sia: alofesu dunu) dunu ilia amo sia: Gode Sia: Dedei Meloa amo ganodini dedene legei.
Wannan itace bisharar da ya alkawarta tuntuni ta wurin annabawansa ta wurin tsarkakakkun littattafan sa.
3 Amo sia: da Gode Ea Manodafa Yesu Gelesu, amo ea hou olelesa. E da osobo bagade dunu agoai lalelegeiba: le, Da: ibidi ea fi ganodini lalelegei.
Game da Dansa ne, haifaffe daga zuriyar Dauda ga zancen jiki.
4 E da Godedafa hadigi gala, amola Gode Ea Manodafa esalu. Amo olelema: ne, Yesu Gelesu da bogolalu, Gode da gasa bagadewane E wa: legadolesi.
Ta wurin tashinsa daga mattatu aka aiyana shi ya zama Dan Allah ta wurin ikon Ruhu na tsarkakewa. Yesu Almasihu Ubangijimu.
5 Yesu Gelesu da hamobeba: le, Gode da nama hahawane asunasi dunu hawa: hamosu imunusa: sia: i. Na da Yesu Gelesu Ea hawa: hamomusa: gini, osobo bagade fifi asi gala ilima Yesuma dafawaneyale dawa: sea lalegaguma: ne, Gode da na asunasi dunu ilegei dagoi.
Ta wurinsa muka karbi alheri da manzanci sabo da biyayyar imani a cikin dukkan al'ummai, domin darajar sunansa.
6 Dilia Louma fi dunu, Yesu Ea hou lalegaguma: ne, Gode da dilima misa: ne wele sia: i dagoi. Amaiba: le, na da dilima amo hou olelemusa: dawa: lala.
cikin wadannan al'ummai kwa, ku ma an kiraku ku zama na Yesu Almasihu.
7 Amaiba: le, na da dili huluane Louma soge ganodini esala dunu, Gode da dilima Ea dogolegei fidafa hamoma: ne wele sia: i dagoi, amo na dilima dedene iaha. Ninia Ada Gode amola Hina Yesu Gelesu, da dilima ea hahawane dogolegele iasu amola olofosu imunusa: , na da Ema adole ba: sa.
Wannan wasika ga dukkanku ne da kuke cikin Roma, kaunatattu na Allah, kirayayyun mutane tsarkakakku. Bari alheri ya kasance tare daku, da salama daga Allah Ubanmu, da kuma Ubangiji Yesu Almasihu.
8 Dunu huluane da dilia dafawaneyale dawa: su hou nabi dagoi. Amaiba: le, na da hidadea Yesu Ea Dioba: le, Godema nodone sia: ne gadosa.
Abu na farko dai ina yi wa Allah na godiya ta wurin Yesu Almasihu domin ku duka, domin kuwa ana labarta bangaskiyarku ko ina a cikin dukkan duniya.
9 Na sia: da dafawane amo Gode da dawa: ! Amo Gode na da maedafa hihini, eso huluane Ea hawa: hamonana. Amo hawa: hamosu da ea Manodafa Ea Sia: Ida: iwane olelesa.
Domin kuwa Allah shi ne shaida ta, wanda nake bautawa a cikin ruhuna a cikin bisharar Dansa, yadda a koyaushe na ke ambaton ku.
10 Na da eso huluane sia: ne gadosea, dili hou fidima: ne sia: ne gadosa. Amola na da dili bu ba: mu hanaiba: le, Gode da na logo fodoma: ne, na da Godema adole ba: sa.
A kullum ina roko cikin addu'o'ina domin ta kowanne hali in yi nasarar zuwa gare ku da izinin Allah.
11 Na da dilia a: silibu hou gasawane asigilama: ne, amo olelema: ne, dilima misunu bagade hanai gala.
Gama ina marmarin ganin ku, domin in baku wata baiwa ta ruhaniya, domin in karfafa ku.
12 Be nisu da udigili hame olelemu. Ninia gilisili, dilia dafawaneyale dawa: su hou na ba: sea amola na hou dilia ba: sea, ninia da gilisili asigilamu.
Wato ina dokin in sami cikakkiyar karfafawa a cikin ku, ta wurin bangaskiyar junanmu, wato tawa da taku.
13 Na fi dunu! Dilia dawa: ma! Na da eso bagohame dilima misunu dawa: i galu. Be logo ga: i dagoi ba: i. Na da Dienadaile dunu enoma Gode Sia: olelebeba: le, ilia Godema sinidigi. Amo defele, na da dilia gilisisu amo ganodini, eno dunu Godema hiougimusa: dawa: lala.
Yanzu fa bana so ku rasa sani, yan'uwa, sau da yawa nake yin niyyar zuwa wurinku, amma har yanzu hakan din bata samu ba. Na so yin hakan din ne don in sami 'ya'ya na ruhu a cikinku kamar dai yadda ya ke a sauran Al'ummai.
14 Na da dunu huluane ilima dabe agoane imunusa: dawa: lala. Bagade gagui dunu, dunudafa, sugulu hamoi dunu amola hame dawa: su dunu, amo huluanema na da dabe imunu agoai galebe.
Ina dauke da nawayar Hellinawa da ta sauran jama'a, masu hikima da marasa hikima.
15 Amaiba: le, na da Sia: Ida: iwane Gala dili Louma ganodini esala dunuma olelemu, bagade hanai gala.
Don a shirye na ke in sanar da bishara a gare ku, ku da kuke cikin Roma.
16 Gode Ea Sia: Ida: iwane da defele na dawa: Dunu huluane, Yu dunu hidadea amola Dienadaile dunu fa: no, amo huluane gaga: ma: ne, Gode Ea sia: gasa da defele diala.
Don kuwa ni ba na jin kunyar yin bishara, don ita ce ikon Allah don samun ceto ga duk wanda ya gaskata, da farko dai Yahudawa kana kuma Hellinawa,
17 Gode Ea Sia: Ida: iwane Gala da Gode Ea hou, amoga e da dunu moloidafa ba: ma: ne afadenesa, amo olelesa. Eno hou hame, dafawaneyale dawa: beba: le fawane afadenesa. Gode Sia: da agoane dedei diala, “Nowa dunu da Gode Ea hou dafawaneyale dawa: sea, Gode da moloidafa ba: ma: ne afadenesea, amo dunu da eso huluane mae bogole Fifi Ahoanumu.
Domin a cikin ta adalcin Allah ya bayyana daga bangaskiy zuwa bangaskiya, kamar yadda yake a rubuce, “Mai adalci zai rayu ne tawurin bangaskiya.”
18 Gode da wadela: i hou amola dogo ganodini ledo, amoma E da ougiwane medoma: ne fofada: mu, amo E da olelei dagoi. Eno wadela: i hamosu dunu da moloidafa hou olelemu logo hedofasa. Gode da amo dunuma ougi bagade, amo E da olelei dagoi.
Domin fushin Allah ya bayyana ne daga sama gaba da rashin ibada da rashin adalci na yan'adam, wadanda suke danne gaskiya ta wurin rashin adalcin su.
19 Gode Ea hou dawa: mu logo da diala. Gode da amo logo moloiwane olelebeba: le, dunu huluane da amo dawa: mu gala. Be ilia amo logo higabeba: le, Gode da ilima se dabe iasu imunu.
Dalili kuwa abinda yakamata a sani game da Allah a bayyane ya ke a gare su. Domin kuwa Allah ya bayyana masu shi a zahiri.
20 Degabo, Gode da osobo bagade hahamoi amola fa: no eso huluane, amo esoga dunu huluane da Gode Ea hou, dunu ilia siga hame ba: su hou, amo huluane dawa: su. Gode Ea hahamoi liligi ba: beba: le, Gode da hadigidafa amola E da eso huluane esalalala, amo ilia dawa: i galu. Amaiba: le, amo dunu ilia hame nabasu hou abalomu da hamedei. (aïdios )
Domin al'amuransa da ba'a iya gani a bayyane suke tun halittar duniya. A na iya gane su ta wurin halitatattun abubuwa. Wadannan al'amura kuwa sune madawwamin ikonsa da Allahntakarsa. Sakamakon haka, wadannan mutane ba su da hujja. (aïdios )
21 Gode da esala, amo ilia dawa: Be ilia da Ema hame nodone sia: sa. Be ilia asigi dawa: su da gagaoui agoane hamoi. Ilia dogo ganodini a: silibudafa hou hamedafa dialebeba: le, gasi da ilia dogo ganodini nabaiwane ba: sa.
Dalili kuwa, koda suna jin sun san Allah, amma basu darajanta shi a matsayin Allah ba, ko kuma su nuna masa godiya. Maimakon haka, suka zama wawaye a cikin tunaninsu, zukatansu marasa tunani sun duhunta.
22 Ilia da bagade dawa: su dunu, ilisu da sia: sa. Be ilia da gagaoui fawane.
Suna daukar kansu akan masu hikima ne su, amma sai ga su sun zama wawaye.
23 Ilia Godema nodone sia: ne gadosu hou yolesili, udigili ogogosu ‘gode’ loboga hamoi liligi, sio, ohe fi amola sania, agoai hamoi liligi, amoma nodone sia: ne gadosa.
Sun musanya daukakar Allah madawwami da ta kamannin abubuwan da basa dawwama, kamar mutum, da tsuntsaye, da dabbobi masu kafafu hurhudu, da masu jan ciki.
24 Amaiba: le, ilia Gode yolesiba: le, Gode da ili yolesi dagoi. Ilia ledo bagade hou hanaiba: le, amo hamoma: ne amola wadela: i hou dunu eno ea da: i hodo amoma hamoma: ne, Gode da ili yolesi dagoi.
Saboda haka Allah ya bashe su ga sha'awoyin kazantar zukatansu, su wulakantar da jukunansu a junansu.
25 Gode Ea moloidafa hou yolesili, ilia ogogosu hou lalegagusa. Osobo Bagade Hahamoi Dunu Ema nodone sia: ne gadosu hou amola hawa: hamosu hou yolesili, ilia bu Gode Ea hahamoi liligi amoma sia: ne gadosa amola hawa: hamosa, Be Osobo Bagade Hahamoi Gode Ema mae yolesili eso huluane nodone sia: ne gadolalumu da defea. Ama. (aiōn )
Sune suka musanya gaskiyar Allah da karya, Kuma suke sujada da bauta ga halittaccen abu, maimakon Mahaliccin, Wanda yake abin yabo har abada. Amin. (aiōn )
26 Amo hou ilia hamobeba: le, Gode da amo dunu wadela: idafa hou hamomusa: gini, yolesi dagoi. Uda ea houdafa yolesili, uda eno da ea sama wadela: le hamosa.
Saboda haka Allah ya bashe su, ga sha'awowin su na lalata da wulakanci, har matansu suka canza ka'idar jima'i da aka saba zuwa madigo mace da mace.
27 Amaiwane, dunu da uda lasu houdafa yolesili, lalu agoane ilia eno dunuma hanai bagade. Dunu eno da ea sama adole lasu hou hamobeba: le, ilisu hawa: hamobeba: le ilia wadela: i hou defele se dabe iasu ba: sa.
Mazajensu ma suka sauya ka'idar jima'i tsakanin mace da miji zuwa namiji da namiji suna yin aikin lalata. Maza su na kwana da maza suna aikata aikin ban kyama, suna kuwa girbe sakamakon aiknsu na ban kyama.
28 Amo dunu da ilia asigi dawa: su ganodini, Gode Ea houdafa ilia musa: dawa: i, amo lalegagumu ilia higasa. Amaiba: le, amo dunu ilia dogo ganodini ledo fawane dialoma: ne, amola wadela: i hou hamoma: ne, Gode da ili yolesi dagoi.
Tunda shike ba su amince da Allah a cikkin al'amuransu ba, Allah ya bashe su ga bataccen hankalinsu, su aikata wadannan munanan abubuwa.
29 Ilia wadela: i bagade hamosa. Liligi amola muni hanaiba: le, ilia uasu agoane hamosa. Mudasu, dunu fuga: su hou, gegesu, ogogosu amola eno dunuma higasu, ilia bagadewane hamosa.
Suna cike da dukkan rashin adalci, mugunta, kyashi, keta, kuma cike da kishi, kisan kai, tarzoma, makirci, da kuma munanan manufafofi.
30 Ilia udigili ogogosu sia: da fo agoane ahoa. Ilia da eno dunu ilia hou wadela: musa: hedolowane baligidu sia: sa. Ilia Godema ha lai. Ilia hedolowane gadele sia: sa. Gasa fi hou ilia bagade dawa: Ilia da wadela: i hou hamomusa: , logo hogoi helesa. Ilia da eda amola ame ilia sia: hame naba.
Masu gulma da kage, makiyan Allah. Masu tada zaune tsaye, masu taurin kai, da ruba, masu kaga kowadanne miyagun abubuwa, kuma masu kin yin biyayya ga iyayensu.
31 Wadela: i hou hamobeba: le, ilia da hame gogosiasa. Hawa: hamoma: ne sia: beba: le, ilia da hame hamosa. Ilia da dunu enoma hame asigisa.
Masu duhun zuciya; masu cin amana, marasa soyayya, da kuma rashin tausayi.
32 Gode da amo hou hamosu dunuma fofada: ne, ilima bogosu imunu. Amo E da sia: i dagoi ilia dawa: Be ilia da amo wadela: i hou mae yolesili hamonana. Amola amo baligili, ilia da eno dunu amo hou hamonanebe ba: sea, hahawane ba: sa.
Suna sane da tsarin Allah cewa masu yin irin wadannan al'amura sun cancanci hukuncin mutuwa. Ba kuwa yin wadannan abubuwan ka dai suke yi ba, harma goyon bayan masu yinsu suke yi.