< Wamolegei Sia: Olelesu 3 >

1 “Dia Na fa: no bobogesu fi Sadise moilai bai bagadega amo ilia a: igele ouligisu dunuma meloa dedene ima, amane, ‘Dunu da A: silibu fesuale gala, amo Gode Ea hawa: hamosu A: silibu amola gasumuni fesuale gala, amo Gagusu Dunu da amane sia: sa. Na da dilia hou hamobe dawa: Dunu da dilia da esala ilia da sia: sa, be dilia da bogoi dagoi.
“Zuwa ga mala'ikan ikilisiyar Sardisu rubuta: ' Wadannan ne kalmomin wanda yake rike da ruhohi bakwai na Allah da taurari bakwai. “Na san abin da ka aikata. Ka yi suna cewa kana raye amma kai mattacce ne.
2 Amaiba: le, nedigima! Dilia waha lalegagui da dafawane bogosa: besa: le, amo liligi bu wa: legadoma: ne hawa: hamoma. Dilia hou hamoi da Gode ba: ma: ne, moloidafa hame gala.
Ka farka ka karfafa abin da ya rage amma ya kusan mutuwa, domin ban sami ayyukanka cikakku a gaban Allahna ba.
3 Amaiba: le, dilima olelei liligi amola dilia gega nabi liligi bu dawa: ma! Amo nabawane hamoma! Dilia wadela: i hou yolesima! Dilia da hame nedigisia, Na da dilia hame dawa: gasi amoga wamolasu dunu ea mabe defele dilima doaga: mu.
Domin haka sai ka tuna, da abubuwan da ka karba kuma kaji. Ka yi biyayya da su, ka kuma tuba. Amma idan baka farka ba, zan zo maka kamar barawo, kuma ba zaka farga da sa'ar da zan zo gaba da kai ba.
4 Be mogili afae afae Sadise fi amo ganodini da fedege agoane abula mae nigima: ne noga: le ouligisa. Dilia da ahea: ya: i abula salawene, Na amola gilisili ahoanumu. Bai Na da dilia hou da defele ba: sa.
Amma akwai sunayen mutane kadan a Sardisu wadanda basu kazantar da tufafinsu ba. Za su yi tafiya tare da ni sanye da fararen tufafi domin sun cancanta.
5 Nowa da osobo bagade hou hasalasisia, ilia da amaiwane ahea: ya: i abula salawane ba: mu. Na da ilia dio eso huluane mae bogole Fifi Ahoanusu Buga ganodini dedei hame fadegamu. Na da ili oule asili, Na Ada amola Ea hadigi a: igele dunu, ilima doaga: le amane sia: mu, ‘Amo dunu da Na: !’”
Wanda ya yi nasara za a sanya mashi fararen tufafi, kuma ba zan taba share sunansa ba daga Littafin Rai, kuma zan fadi sunansa a gaban Ubana, da kuma gaban mala'ikunsa.
6 “Dilia ge galea, A:silibu Ea sia: Yesuma Fa: no Bobogesu Fi ilima sia: sa amo nabima.”
Bari wanda yake da kunne ya saurari abin da Ruhu ke fadawa ikilisiyoyi.”'”
7 “Dia Na fa: no bobogesu fi Filadelefia moilai bai bagadega, amo ilia a: igele ouligisu dunuma meloa dedene ima, amane, ‘Dunu amo da Hadigi amola Dafawane, da dilima amane sia: sa. E da gi musa: Da: ibidi gagui liligi, amo gagusa. E da logo ga: su doasea, dunu eno bu ga: simu da hamedei. Amola E da logo ga: sisia, dunu eno da bu doasimu hamedei.
Zuwa ga mala'ikan ikilisiyar cikin Filadelfiya rubuta: kalmomin wanda yake maitsarki ne kuma mai gaskiya - yana rike da mabudin Dauda, yana budewa babu mai rufewa, kuma inda ya rufe ba mai budewa.
8 Dilia hou na dawa: Dilia da gasa hame. Be dilia da Nama asigiba: le, Na olelesu mae yolesili fa: no bobogelalu. Na da dilia midadi logo doasi dagoi. Dunu eno da amo bu ga: simu da hamedei.
Na san abin da ka aikata. Duba, na sa budaddiyar kofa a gabanka wanda ba mai iya rufewa. Na san kana da karamin karfi, duk da haka ka yi biyayya da maganata kuma baka yi musun sunana ba.
9 Nabima! Amo ogogosu gilisisu dunu, ilia da Yu dunu ilisu da sia: sa, be ilia da ogogosa. Ilia da Sa: ida: ne ea fi dunu. Na da ili dilia emo gadenene beguduma: ne sefasimu. Amola ilia da Na da dilima bagadewane asigisa dawa: mu.
Duba! Wadanda ke na majami'ar Shaidan, wadanda suke cewa su Yahudawa ne; amma maimakon haka karya suke yi. Zan sa su zo su rusuna a kafafunka, kuma za su san cewa ina kaunarka.
10 Se nabasu eso bagade da osobo bagade dunu fifi asi gala huluane adoba: musa: misunu. Be dilia da Na mae yolesili gebewane esaloma: ne sia: nabawane hamobeba: le, Na da dili amo se nabasu eso amoga gaga: mu.
Tun da ka jure cikin hakuri ka kiyaye dokoki na, ni ma zan kiyaye ka daga sa'a ta gwaji da zata sauko kan dukan duniya, domin a gwada mazauna duniya.
11 Na misunu da gadenei. Dilia da osobo bagade hou hasalasisu habuga bidi agoane lamu. Amo habuga bidi enoga wamolasa: besa: le, dilia hou gagui gasawane gaguma.
Ina zuwa da sauri. Ka rike abin da kake da shi kamkam domin kada wani ya dauke maka rawani.
12 Nowa dunu da osobo bagade hou hasalasisia, Na da amo dunu fedege agoane, gele mogomogoi Gode Ea Debolo Diasu ganodini hamomu. E da Gode Ea diasu hame yolemu. Na da Gode Ea Dio amola Gode Ea gaheabolo moilai bai bagade (amo da Yelusaleme - hobea Gode da Hebene sogeganini iasimu) amo ea dio amola Na Dio gaheabolo amo dunu da: iya dedemu.’”
Zan sa wanda ya yi nasara ya zama ginshiki a haikalin Allahna, kuma ba zai taba fita daga cikin sa ba. Zan rubuta sunan Allahna a kansa, sunan birnin Allahna (sabuwar Urushalima, mai saukowa daga sama daga wurin Allahna), da kuma sabon sunana.
13 “Dilia ge galea, A:silibu Ea sia: Yesuma Fa: no Bobogesu Fi ilima sia: sa amo nabima!”
Bari wanda yake da kunne ya ji abin da Ruhu ke gayawa ikilisiyoyi.”
14 “Na fa: no bobogesu fi La: ioudisia moilai bai bagadega, amo ilia a: igele ouligisu dunuma meloa dedene ima, amane, ‘Dunu E da liligi huluanema Ama gala, E da Dafawane Asigidafa Ba: su dunu amola Gode Ea hahamoi liligi huluane amoma Bai esala, E da amane sia: sa.
“Zuwa ga mala'ikan ikilisiyar da ke Lawudikiya rubuta: 'Wadannan sune kalmomin Amin, madogara da mai shaidar gaskiya, mai mulki bisa hallittar Allah.
15 ‘Na da dilia hamobe dawa: ! Dilia da anegagi hame be gia: i hame, amo Na dawa: Dilia da gia: idafa o amo hame galea, anegagidafa, amo ba: mu Na da hanai gala.
Na san abin da ka aikata, ba ka sanyi ko zafi. Naso ko da kana sanyi ko zafi!
16 Be dili da anegagi hame amola gia: i hame, be dili da gugumiba: le, Na da dilia houba: le isomu galebe.
Amma saboda kai tsaka-tsaka ne - ba zafi ba sanyi - na kusa tofar da kai daga bakina.
17 Dilia amane sia: sa, ‘Na da bagade gagusa. Na da sadi dagoi.’ Be dilia da hame gagui amola se nabawane, amo dilia hame dawa: Dilia da hame gaguiwane, da: i nabadowane amola si dofoiwane esala.
Domin ka ce, “Ni mai arziki ne, na mallaki kadarori da yawa, ba na bukatar komai.” Amma ba ka sani ba kana cike da takaici ne, abin tausayi, matalauci, makaho kuma tsirara kake.
18 Amaiba: le, dilia da bu bagade gagui ba: ma: ne, Nama gouli ida: iwane bidi lamu da defea. Dilia gogosia: iwane da: i nabado amo dedeboma: ne, Nama ahea: ya: i abula bidi lamu da defea. Dilia bu noga: le ba: ma: ne, dilia siga legema: ne manoma bidi lamu da defea.
Saurari shawara ta: Ka sayi zinariya a wuri na wadda aka goge da wuta domin ka zama mai arziki, domin ka suturta kanka da fararen tufafi masu kyalli domin kada ka nuna kunyar tsiraicin ka, da mai domin ka shafa wa idanunka ka sami gani.
19 Na da nowa dunuma asigi galea, Na da amo dunuma se dabe iaha. Amaiba: le, hogoi helele, dilia wadela: i hou yolesili, sinidigima.
Ina horar da duk wanda nake kauna, ina kuma koya masu yadda za su yi rayuwa. Saboda haka, ka himmatu ka tuba.
20 Nabima! Na da logoga lulufigisa lela. Nowa da Na sia: nababeba: le, logo doasea, Na da amo dunu ea diasu ganodini golili sa: ili, ema gilisili ha: i manu amola e da Nama gilisili ha: i manu.
Duba, ina tsaye a bakin kofa ina kwankwasawa. Idan wani ya ji muryata ya bude kofar, zan shigo cikin gidansa, in ci tare da shi, shi kuma tare da ni.
21 Nowa da osobo bagade hou hasalasisia, Na da osobo bagade hou hasaliba: le Na Ada dafulili Ea Fisu amo da: iya fibi, amo defele Na da osobo bagade hou hasalasisu dunu, ilia Nama Na dafulili Na Fisu da: iya fima: ne, ilima ilegemu.’”
Wanda ya ci nasara, zan bashi dama ya zauna tare da ni bisa kursiyina, kamar yadda nima na ci nasara kuma na zauna da Ubana a kan kursiyinsa.
22 “Dilia ge galea, A:silibu Ea sia: Yesuma Fa: no Bobogesu Fi ilima sia: sa amo nabima!”
Bari wanda yake da kunne ya saurari abin da Ruhu yake fadawa wa ikilisiyoyi.”

< Wamolegei Sia: Olelesu 3 >