< Wamolegei Sia: Olelesu 2 >
1 “Di da Efesase moilai bai bagade fa: no bobogesu fi ouligisu a: igele dunu ema amane dedema. ‘Dunu amo da gasumuni fesuale gala Ea lobodafa amoga gagusa amola E da gouli gamali bai fesuale gala amo ganodini lalebe, amo da dilima amane sia: sa,
''Zuwa ga mala'ikan dake ikilisiyar Afisus, ka rubuta: 'Wadannan sune kalmomin wanda ke rike da taurari bakwai a cikin hannun damarsa. wanda yake tafiya a tsakanin zankayen fitilun zinari bakwai,
2 ‘Na da dilia hawa: hamoi ba: i dagoi. Dilia gasawane mae yolesili hawa: hamosu, amo Na dawa: Dilia da wadela: i hamosu dunu higasa amola dunu ilia da asunasi dunu ilisu sia: sa, ilima dilia da abodelalu, ilia da ogogosu ba: i, amo Na dawa:
''Na san abubuwan da ka yi, da famar ka, da hakurinka da jimirinka. Na sani ba ka jimrewa miyagun mutane, na sani ka gwada wadanda suka ce da kansu, su manzanni ne, amma ba haka ba, ka tarar da su makaryata.
3 Dilia da se nabasu. Be dilia mae ougili, mae yolesili, gebewane Nama madelagili esalebe ba: i.
Na san kana da tsawon jimrewa, kuma ka sha wahala sosai sabili da sunana, kuma baka gaji ba.
4 Be Na da dilima fonobahadi sia: mu galebe. Dilia degabowane Na hou lalegaguiba: le Nama asigisu, amo defele dilia da wali Nama hame asigisa.
Amma ga rashin jin dadi na da kai, ka bar kaunar ka ta fari.
5 Dilia da bagade dafaiba: le, dawa: ma! Dilia wadela: i hou yolesili, dilia musa: lalegagui hou amo defele bu hamoma. Dilia wadela: i hou hame yolesisia, Na da dilima misini, dilia gamali bai amo fadegamu.
Domin haka ka tuna daga inda ka fadi. Ka tuba ka yi abubuwan da ka yi da fari. Sai fa ka tuba, zan zo maka in kuma cire fitilar ka daga mazauninta.
6 Be liligi afadafa dilia noga: le hamosa. Dilia da Na hou defele, Nigoula: ida: nese dunu higasa.
Amma kana da wannan: Ka tsani abubuwan da Nikolatawa suka yi, wanda nima na tsana.
7 Dilia ge galea, A:silibu Ea sia: E da Yesuma Fa: no Bobogesu Fi ilima sia: sa amo nabima!” E da amane sia: sa, ‘Na da nowa dunu da osobo bagade hou hasalasisia, ema e da eso huluane mae bogole Fifi Ahoanusu ifa Gode Ea Ifabi amo ganodini sagai, amo ea fage moma: ne, Na da sia: mu.’”
wanda yake da kunnen ji ya saurari abinda Ruhu yake fada wa ikilisiyoyi. Ga wanda yayi nasara zan bashi dama ya ci daga itacen rai, wanda ke cikin firdausin Allah.””
8 “Dia Samena Yesuma Fa: no Bobogesu Fi ouligisu a: igele ema amane dedema, ‘Dunu amo da Hemosu amola Dagosu, E da bogoi amola wali bu esala, amo da dilima amane sia: sa,
Zuwa ga mala'ikan da ke Ikilisiliyar Samirna rubuta: 'Wadannan su ne kalmomin wanda yake shine farko shine karshe, wanda ya mutu ya sake rayuwa kuma.
9 ‘Na da dilia se nabasu dawa: Dilia da hame gaguiwane esala. Be dilia liligidafa, amo bagade gagui agoai ba: sa. Dunu ilia Yu dunu sia: sa be ilia da Yu dunu hame, ilia da Sa: ida: ne fi dunu, amo ilia da dilima lasogole sia: sa, Na dawa:
''Na san wahalun ka da talaucin ka amma kana da arziki. Nasan masu bata suna wadanda suke cewa su Yahudawa ne, amma ba haka suke ba. Su majami'ar Shaidan ne.
10 Dilia da se nabimuba: le, mae beda: ma. Nabima! Sa: ida: ne da dilia hou adoba: ma: ne, dilia mogili da se iasu diasu ganodini sali ba: mu. Dilia da eso nabuane gala fawane se nabimu. Be dilia se nabasea o bogosea, Na hou mae yolesima. Amasea, dilia osobo bagade hou hasali dagoiba: le, Na da eso huluane mae bogole Fifi Ahoanusu habuga bidi dilima imunu.
Kada ka ji tsoron wahalar da zaka fuskanta nan gaba. Duba! Shaidan yana gab da jefa wadansun ku cikin kurkuku, domin a gwada ku, kuma zaku sha wahala ta kwana goma. Kuyi aminci har ga mutuwa zan baku rawanin rai.
11 Dilia ge galea, A:silibu Ea sia: E da Yesuma Fa: no Bobogesu Fi ilima sia: sa amo nabima.” E amane sia: sa, ‘Nowa da osobo bagade hou hasalasisa, ea da: i hodo bogosea, e da bogosu ageyadu gala, amo hame ba: mu.’ Begamame Yesuma Fa: no Bobogesu Fi ilima Sia: i
wanda yake da kunne ya saurari abinda Ruhu yake fada wa ikilisiyoyi. Shi wanda yayi nasara ba zai cutu a mutuwa ta biyu ba.””
12 “Dia Begamame Yesuma Fa: no Bobogesu Fi ouligisu a: igele dunuma amane dedema, ‘Dunu E da gegesu gobihei la: di la: di noga: le debei gagusa, amo da dilima amane sia: sa,
''Zuwa ga mala'ikan dake ikilisiyar Burgamas rubuta: 'Wadannan ne kalmomin wanda ya ke da takobi mai kaifi biyu;
13 ‘Dilia esalebe soge, Na dawa: Amoga Sa: ida: ne da hinawane esala. Dilia da Na hou hame yolesi. Amo sogega, (Sa: ida: ne ea fisu da amo ganodini gala), hame lalegagui dunu ilia da Na hame yolesisu ba: su dunu amo A: nadibase medole legei. Be amo ba: beba: le, dilia da Na hou hame yolesi.
''Na san inda kake zama can inda kursiyin shaidan yake. Duk da haka ka rike sunana da karfi, na sani baka yi musun bangaskiyar ka da ni ba, ko a lokacin Antifas mashaidina, amintaccena, wanda aka kashe a tsakaninku, can inda shaidan yake zama.
14 Be liligi afae afae Na da dilima sia: mu galebe. Dilia gilisisu amo ganodini, mogili ilia Ba: ilame amo ea olelesu fa: no bobogesa. Ba: ila: me da olelebeba: le, Ba: la: ge da Isala: ili dunuma wadela: i hou olelei, amo ilia ha: i manu loboga hamoi ogogole ‘gode’ ilima ima: ne gobei, amo ilia nasu amola ilia wadela: i uda lasu hou hamoi.
Amma ga rashin jin dadi na kadan da kai: Kana da wadansu da suke rike da koyarwar Bil'amu kamkam, wanda ya koya wa Balak ya sa abin tuntubi gaban 'ya'yan Isra'ila, domin su ci abincin da aka mika wa gumaka kuma suyi fasikanci.
15 Amo defele, dilia gilisisu ganodini mogili ilia Nigoula: ida: nese dunu ilia olelesu fa: no bobogesa.
Hakannan kuma wasunku sun rike koyarwar Nikolatawa kamkam.
16 Dilia wadela: i hou yolesima! Agoane hame hamosea, Na da dilima hedolo misini, amo wadela: i hamosu dunuma Na da gegesu gobihei Na lafiga gagui amoga Na da amo dunu ilima gegemu
Sabili da haka ka tuba! Idan ka ki zan zo gare ka da sauri, kuma in yi yaki gaba da su da takobi dake cikin bakina.
17 “Dilia ge galea, A:silibu Ea sia: Yesuma Fa: no Bobogesu Fi ilima sia: sa nabima! ‘Nowa da osobo bagade hou hasalasisia, Na da wamolegei ‘ma: na’ ema imunu. Amola ilima afae afae Na da ahea: ya: i igi amo da: iya dio gaheabolo dedei amo ilima imunu. Dunu huluane ilia da amo dio hame dawa: mu. Be igi lamu dunu fawane da dawa: mu.’ Daiadaila Yesuma Fa: no Bobogesu Fi ilima Sia: i
Bari wanda yake da kunne ya sauriri abin da Ruhu yake fadawa ikilisiyoyi. Ga wanda yayi nasara zan bada wata boyayyar manna, kuma zan bashi farin dutse da sabon suna a rubuce a kan dutsen, suna wanda ba wanda ya sani, sai shi wanda ya karbe shi.””
18 “Dia Na Daiadaila fa: no bobogesu fi a: igele ouligisu dunuma amane dedema, ‘Gode Egefedafa amo Ea si da lalu agoane ba: sa amola Ea emo da balasiga doga: i agoane ba: sa, amo da dilima sia: sa, amane,
Zuwa ga mala'ikan ikilisiyar Tiyatira rubuta: 'Wadannan sune kalamomin Dan Allah, wanda yake da idanu kamar harshen wuta; sawayen kamar gogaggiyar tagulla:
19 ‘Dilia hawa: hamobe na dawa: Dilia da asigiwane, mae yolesili, Na hawa: hamonana. Dilia waha hamobe da dilia musa: hamoi baligisa.
''Na san abin da ka yi, kaunar ka, da bangaskiya da hidima da tsawon jimrewar ka. Na san abinda ka yi bada dadewa ba ya fi abinda ka yi da fari.
20 Be Na da dilima sia: mu afadafa gala. Di da wadela: i uda ea dio amo Yesebele, amo hi da Gode sia: adole iasu dunu hi da sia: sa, amo dilia hame higasa. Yesebele da olelebeba: le, Na hawa: hamosu dunu da hou ida: iwane yolesili, wadela: i uda lasu hou hamosa amola ha: i manu loboga hamoi ogogosu ‘gode’ ilima i liligi, naha.
Amma ga rashin jin dadi na da kai: Kana hakurce wa matar nan Yezebel, wadda take kiran kanta annabiya. Ta wurin koyarwarta, ta rudi bayina suyi fasikanci kuma su ci abincin da aka mika wa gumaka sadaka.
21 Ea wadela: i hou yolesima: ne, Na da hedolo hame se dabe iasu i. Be ea wadela: i dunu enoma fisu hou yolesimu higasa.
Na bata lokaci domin ta tuba amma bata so ta tuba da fasikancin ta.
22 Amaiba: le, e da olo bagade madelale, e amola eno dunu ema gilisili wadela: le hamoi dunu, da oloiba: le se bagade nabimu. Ilia da ema gilisili wadela: le hamosu amoba: le hame gogosiane Godema hame sinidigisia, Na da waliwane ilima se dabe iasu imunu.
Duba! zan jefa ta a kan gadon jinya, wadanda kuma suka yi zina da ita za su shiga babbar wahala, sai dai in sun tuba daga ayukan ta.
23 Amola Na da Yesebelema fa: no bobogesu dunu, amo medole legemu. Amasea, Na fa: no bobogesu fi huluane, ilia da Na dunu huluane ilia asigi dawa: su amola hanai asigi dawa: su, Na da huluane dawa: , ilia da noga: le dawa: mu. Na da dili huluanema, dili hou hamoi defele bidi imunu.
Zan buga 'ya'yanta da mutuwa, kuma dukan ikilisiyoyi zasu san cewa nine wanda nake bincike tunani da zukata. Zan ba kowanen ku bisa ga ayyukansa.
24 Be mogili dilia Daiadaila fi da amo wadela: i olelesu hame lalegagui. Dilia da eno dunu ilia sia: i liligi amo, ‘Sa: ida: ne ea wamolegei bagade hou,’ amo hame dawa: Na da dilima amane sia: sa, Na da da: i dioi eno dilima hame imunu.
Amma ga sauran ku dake cikin Tayatira, ga kowanen ku wanda bai rike wannan koyarwar ba, kuma bai san abinda wadansu suke kira zurfafan abubuwan Shaidan ba—ga ku na ce ban sa muku wata nawaya ba.'
25 Be dilia lalegagui hou amo gasawane gaguiwane, Na bu misunu eso doaga: ma: ne momagele ouesaloma.
Duk da haka dole ku tsaya da karfi har in zo.
26 Nowa dunu da osobo bagade hou hasalasisia, Na hanai hou amo mae yolesili Na bu misunu eso amoga doaga: sea, Na da ilima ouligisu hou, amo hou Na Ada Nama i defele, ilima imunu. Ilia dunu fifi asi gala ilima ouligisu hou hamomu. Ilia da gasa bagade ouligisu hawa: hamomuba: le, ilia dunu fi ofodo laga osoboga hamoi defele goudane wadela: mu. Na da gusubia gasumuni ilima imunu.’”
Wanda yayi nasara da wanda ya yi abin da na yi har karshe, a gareshi zan bada iko akan al'ummai
Zai yi mulkin su da sandar karfe, zai farfasa su kamar randunan yumbu.”
Kamar yadda na karba daga wurin Ubana, ni kuma zan bashi tauraron asubahi.
29 “Dilia ge galea, A:silibu Ea sia: Yesuma Fa: no Bobogesu Fi ilima sia: sa amo nabima.”
Bari wanda yake da kunne ya saurari abinda Ruhu yake fadawa ikilisiyioyi.””