< Wamolegei Sia: Olelesu 19 >
1 Amalalu, na da sia: bagade amo da dunu osea: i Hebene ganodini gilisili agoane wele sia: nanebe nabi. Ilia amane sia: i, “Godema nodoma! Gode Hi fawane da gaga: su hou, hadigi hou amola gasa bagadedafa hou gagusa.
Bayan wannan sai na ji abin da ya yi kamar ƙasaitaccen taron mutane a sama, suna cewa, “Halleluya! Ceto da ɗaukaka da iko sun tabbata ga Allahnmu,
2 Ea fofada: su da dafawane amola moloidafa. Gode da wadela: i aheda: i uda amo da osobo bagade fifi asi gala dunu huluane ledo hamoi, E da amoma se imunusa: fofada: i dagoi. Amo uda da Gode Ea hawa: hamosu dunu fane legei dagoiba: le, E da ema se dabe i.”
gama hukuncinsa daidai ne, mai adalci kuma. Ya hukunta babbar karuwan nan wadda ta ɓata duniya da zinace zinacenta. Ya rama jinin bayinsa a kanta.”
3 Ilia da bu eno wele sia: i, “Godema nodoma! Lalu da moilai bai bagade nenana, amo ea mobi da mae yolesili heda: lalumu!” (aiōn )
Suka sāke tā da murya suka ce, “Halleluya! Hayaƙin yake fitowa daga wurinta ya yi ta tashi sama har abada abadin.” (aiōn )
4 Asigilai dunu 24 gala amola esalebe liligi biyaduyale gala, da beguduli diasa: ili, Gode amo da Fisu da: iya fibi, Ema nodone sia: ne gadoi. Ilia amane sia: i, “Ama! Godema nodoma!”
Dattawan nan ashirin da huɗu da halittu huɗun nan masu rai suka fāɗi suka yi wa Allah sujada, wannan da yake zaune a kursiyi. Suka tā da murya suka ce, “Amin, Halleluya!”
5 Amalalu, na da Fisu amoga sia: amane nabi, “Godema nodoma! Ema hawa: hamosu dunu, dunu huluane bagade amola fonobahadi, Ema beda: i dunu huluane Godema nodoma!”
Sa’an nan wata murya ta fito daga kursiyin, tana cewa, “Ku yabi Allahnmu, dukanku da kuke bayinsa, ku da kuke tsoronsa, babba da yaro!”
6 Amalalu, na da dunu osea: idafa ilia sia: agoane nabi. Amo sia: da nawa: li bagade amola gu gelebe bagade agoane nabi. Ilia amane wele sia: i, “Godema nodoma! Bai Hina Gode, ninia Gode Bagadedafa da Hina Bagadedafa esala.
Sai na ji wani abu mai ƙara kamar ƙasaitaccen taron mutane, kamar rurin ruwaye masu gudu da kuma kamar bugun tsawa mai ƙarfi, suna tā da murya suna cewa, “Halleluya! Gama Ubangiji Allahnmu Maɗaukaki ne yake mulki.
7 Ninia hahawane nodomu da defea. Ea bagade hou amoma ninia nodomu da defea. Sibi Mano Ea uda lamu eso da doaga: i dagoi. Ea uda da Ema fimusa: , ea liligi momagei dagoi.
Bari mu yi farin ciki mu kuma yi murna mu kuma ɗaukaka shi! Domin lokacin auren Ɗan Ragon ya yi, amaryarsa kuwa ta shirya kanta.
8 Gode da ahea: ya: i abula amo salimusa: ema i dagoi.” (Amo abula da fedege agoane Gode Ea fi dunu ilia hawa: hamosu ida: iwane gala.)
Aka ba ta lallausan lilin, mai haske da tsabta ta sanya.” (Lallausan lilin yana misalta ayyukan adalci na tsarkaka.)
9 Amalalu, a:igele da amane sia: i, “Amo dedema! Nowa da Sibi Mano Ea uda lasu Lolo Nasu, amoma Gode da misa: ne sia: i, amo dunu da hahawane bagade gala.” E eno amane sia: i, “Amo sia: i da Gode Ea dafawane sia:”
Sai mala’ikan ya ce mini, “Rubuta, ‘Masu albarka ne waɗanda aka gayyace su zuwa bikin auren Ɗan Ragon!’” Sai ya ƙara da cewa, “Waɗannan su ne kalmomin Allah da gaske.”
10 Na da a: igele ea emo gadenene, ema nodone sia: ne gadomusa: diasa: i. Be e da nama amane sia: i, “Agoane mae hamoma! Na da di amola dia fi dunu, amo huluane Yesu Ea dafawane olelei lalegagui dunu, ilima na: iyado hawa: hamosu dunu fawane. Godema fawane nodone sia: ne gadoma! Bai Yesu Ea dafawane sia: i olelei amo da musa: balofede ilia a: silibu olelei dagoi.”
Da wannan sai na fāɗi a gabansa, don in yi masa sujada. Amma ya ce mini, “Kada ka yi haka! Ni ma abokin bauta ne da kai da kuma’yan’uwanka waɗanda suke riƙe da shaidar Yesu. Ka yi wa Allah sujada! Domin shaidar Yesu ita ce ruhun annabci.”
11 Amalalu, na da Hebene doasili, ahea: ya: i hosi ba: i. Amoga fila heda: lebe dunu Ea Dio amo Fisisu Hame Dawa: amola Dafawane ba: i. E da moloidafa fofada: su amola gegemusa: dawa:
Sai na ga sama a buɗe can kuwa a gabana ga farin doki, sunan mahayinsa Mai Aminci da Mai Gaskiya ne. Da adalci yake shari’a yake kuma yaƙi.
12 Amo Dunu Ea si da lalu agoane ba: i amola Ea dialuma da: iya habuga bagohame ba: i. Ea da: i hodo da: iya dio dedei ba: i, be amo dio Hi fawane dawa:
Idanunsa sun yi kamar harshen wuta, a kansa kuwa akwai rawani masu yawa. Yana da suna rubuce a kansa da babu wanda ya sani sai dai shi.
13 Ea abula sali amo da maga: mega dedeboi. Ea dio da “Gode Ea Sia:”
Yana saye da rigar da aka tsoma a jini, sunansa kuwa Kalman Allah ne.
14 Hebene dadi gagui gegesu dunu ilia da ahea: ya: i abula salawane, ahea: ya: i hosi ilima fila heda: le, Ema fa: no bobogei.
Mayaƙan sama suna biye da shi, suna hawan fararen dawakai, saye da fararen tufafi masu tsabta na lallausan lilin.
15 E da gegesu gobihei bagade debei meidafa amo Ea lafidili gagui ba: i. Amoga E da fifi asi gala hasalasimu. E da ilima gasa bagade Hina hou hamomu. E da fedege agoane waini fage Gode Bagadedafa amo Ea ougi bagade waini hano osa: gisu diasu amo ganodini osa: gimu.
Daga bakinsa takobi mai kaifi ya fito. Da shi zai karkashe al’ummai. “Zai yi mulkinsu da sandan sarautar ƙarfe.” Yana tattake wurin matsin ruwan inabi na fushin Allah Maɗaukaki.
16 Dio amo da Ea abula da: iya amola Ea masele da: iya dedei da, “Hina Bagade amo da eno hina bagade huluane baligi, amola Hina Gode amo da eno ouligisu dunu huluane baligi!”
A rigarsa da kuma a cinyarsa akwai wannan suna a rubuce, Sarkin sarakuna da Ubangijin iyayengiji.
17 Amalalu, na da a: igele dunu eso da: iya lelebe ba: i. E da sio fi hagili ahoanebe ilima bagade wele sia: i, “Misa! Gode Ea lolo Nasu bagade amoma misa!
Na kuma ga wani mala’ika tsaye a cikin rana, wanda ya yi kira da babbar murya ga dukan tsuntsaye da suke tashi sama a tsakiyar sararin sama cewa, “Ku zo, ku taru don babban bikin nan na Allah,
18 Misa! Dilia hina bagade dunu, dadi gagui ouligisu dunu, dadi gagui dunu, hosi, amoga fila heda: i dunu, dunu huluane amo udigili hawa: hamosu dunu, halegale ahoanebe dunu, bagade amola fonobahadi, amo huluane ilia hu manusa: misa!”
don ku ci naman sarakuna, jarumawa, da kuma manyan mutane, na dawakai da mahayansu, da kuma naman dukan mutane,’yantacce da bawa, babba da yaro.”
19 Amalalu, na ohe fi liligi amola osobo bagade ouligisu dunu, gilisili amo Dunu hosiga fila heda: i amola ea fidisu dunu, ilima gegemusa: manebe ba: i.
Sa’an nan na ga dabbar da sarakunan duniya da mayaƙansu sun taru don su yi yaƙi da wannan wanda yake kan farin dokin da kuma mayaƙansa.
20 Hosiga fila heda: i dunu da ohe fi liligi amola ogogosu balofede dunu afugili, se iasu diasu ganodini sali. (Ogogosu balofede dunu da ohe fi liligi ba: ma: ne, gasa bagade musa: hame ba: su hou hamosu. Amoga e da dunu amo ilia ohe fi liligi ea dawa: digima: ne dedesu lai amola ea loboga hamoi agoaila liligi amoma nodone sia: ne gadosu, amoma e da ogogoi.) Ilia da ohe fi liligi amola ogogosu balofede dunu, ili esaleawane lalu wayabo amo da salafaga nenana, amoga ha: digi. (Limnē Pyr )
Amma aka kama dabbar tare da annabin ƙaryan nan wanda ya aikata alamu masu banmamaki a madadinta. Da waɗannan alamun ne ya ruɗe waɗanda suka sami alamar dabbar suka kuma bauta wa siffarta. Aka jefa dukansu biyu da rai cikin tafkin wuta ta da farar wuta mai ci. (Limnē Pyr )
21 Dunu da hosi amoga fila heda: i amo da gegesu gobihei ea lafidili gagui amoga ohe fi liligi amola osobo bagade Hina dunu, amo ilia gegesu dunu huluane fane legei dagoi. Sio huluane da ilia hu sadini mai dagoi.
Sauran kuma aka kashe su da takobin da ya fito daga bakin wannan wanda yake kan dokin. Dukan tsuntsaye kuwa suka ci namansu iyakar iyawarsu.