< Wamolegei Sia: Olelesu 14 >

1 Amalalu, na da Sibi Mano Saione Goumi da: iya lelebe ba: i. E sigi lelebe, dunu l44,000 gala amo Ea Dio amola Ea Ada Dio, ilia odagiga dedei ba: i.
Sai na duba na ga Dan Ragon yana tsaye a kan Dutsen Sihiyona. Tare da shi akwai mutum dubu dari da arba'in da hudu wadanda aka rubuta sunansa da sunan Ubansa a goshinsu.
2 Amalalu, na nabaloba, sia: muagadodi misi, amo da gasa bagade hano nawa: li amola gasa bagade gu gelebe, amaiwane gala. Sia: da sani baidama dusa dunu ilia sani baidama dulalawane agoane nabi.
Na ji wata murya daga sama mai kara kamar kogin ruwa mai gudu da kuma aradu mai kara. Muryar da na ji ta yi kama da masu molo suna kada molonsu.
3 Dunu l44,000 ilia da Fisu, esalebe liligi amola asigilai dunu, amo ilia midadi gesami hea: sa lelu. Amo gesami da gaheabolo gesami amola hea: be dunu fawane da amo gesami dawa: Gode da dunu huluane afafane, amo dunu 144,000 ilegele, bidi lai dagoi.
Suka raira sabuwar waka a gaban kursiyin da kuma gaban rayayyun halittun nan hudu, da kuma dattawan. Ba mai iya koyon wakar nan sai dai mutum 144, 000 nan wadanda aka fanso daga duniya.
4 Amo dunu da uda hame lai. Ilia da uda gilisili hamedafa golai. Ilia Sibi Mano da habidili ahoa Ema fa: no bobogesa. Gode da amo dunu Hima amola Sibi Manoma imunusa: , eno osobo bagade dunu ilima afafane ilegei dagoi.
Wadannan sune wadanda basu kazantar da kansu da mata ba, gama sun kebe kansu da tsarki daga halin jima'i. Wadannan ne ke bin Dan Ragon duk inda ya tafi. Aka fanso su daga cikin mutane domin su zama nunan fari domin Allah da Dan Ragon.
5 Ilia da ogogosu hamedafa dawa: i. Ilia da ida: iwanedafa hamoi dagoi.
Ba a iske karya a bakinsu ba; ba su da aibi.
6 Amalalu, na da a: igele dunu eno muagado gadodilidafa hagili ahoanebe ba: i. E da Gode Ea Sia: Ida: iwane Gala amo dunu fifi asi gala, sia: hisu, fi hisu amola ouligisu hisu, amo huluanema olelela ahoa. (aiōnios g166)
Na ga wani mala'ika na firiya a tsakiyar sararin sama, wanda yake da madawwamin sako na labari mai dadi domin a sanar da ita ga mazaunan duniya - ga kowacce al'umma, da kabila, da harshe, da kuma jama'a. (aiōnios g166)
7 E da ha: giwane wele sia: i, “Godema beda: ma amola E da ida: iwaneba: le, Ema nodoma! Bai dunu fifi asi gala dunu Ema fofada: su eso da doaga: i dagoi. Gode da Hebene, osobo bagade, hano wayabo bagade amola hano nasu huluane hamoi. Ema nodone sia: ne gadoma!”
Yayi kira da babbar murya, “Ku ji tsoron Allah, ku daukaka shi. Gama sa'arsa ta hukunci ta yi. Yi masa sujada, shi wanda ya yi sama da kasa, da teku, da kuma mabulbular ruwa.”
8 Eno a: igele da amo a: igele fa: no bobogele, amane ha: giwane wele sia: i, “Uda da dafai dagoi. Ba: bilone Bagade uda da dafai dagoi. E da sia: beba: le, dunu huluane da ea gasa bagade adini mai dagoi. Amo da fedege agoane, ilia wadela: i uda lasu hou hamosu!”
Sai wani malai'ka, malaika na biyu, ya biyo yana cewa, “Ta fadi, Babila mai girma ta fadi, wadda ta rinjayi dukan al'ummai su sha ruwan inabin fasikancinta.”
9 A: igele osoda da eno aduna bisili asi, elama fa: no bobogelalebe ba: i. E ha: giwane amane wele sia: i, “Nowa da ohe fi liligi amo amola ea loboga hamoi agoaila liligi, elama nodone sia: ne gadole amola ea dawa: digima: ne dedesu amo ea odagi o lobo amoga dedei ba: sea,
Wani mala'ika - na uku - ya biyo su da murya mai karfi yana cewa, “Duk wanda ya yi sujada ga dabban da kuma siffarsa, ya karbi alama a goshinsa ko a hannunsa,
10 amo dunu ilia da fedege agoane Gode Ea waini hano manu. Amo waini hano da Gode Ea se dabe iasu ougi hou. E da amo gasa bagade waini hano Ea ougi faigelei ganodini sogasali. Dunu huluane amo ilia Gode Ea ougi waini hano nasea, ilia lalu salafa hamoi amo ganodini, hadigi a: igele dunu amola Sibi Mano ilia midadi, se dabe iasu bagade ba: mu.
shi ma zai sha daga ruwan inabin fushin Allah, ruwan inabi da aka zuba tsantsa cikin kokon fushinsa. Wanda ya sha shi za a azabtar da shi da wuta, da farar wuta, a gaban tsarkakan mala'ikun Allah da kuma Dan Ragon.
11 Ilima se dabe iasu ima: ne lalu, amo ea mobi da mae yolesili eso huluane heda: lala. Nowa da ohe fi liligi amola ea loboga hamoi agoaila liligi, amoma nodone sia: ne gadosa amola e dawa: digima: ne dedesu ilia lai dagoi, ilia da mae helefili se nabalumu.” (aiōn g165)
Hayaki daga azabarsu yana tashi sama har abada abadin, kuma ba su da hutu dare ko rana - wadannan masu sujada ga dabban da siffarsa da kuma dukan wadanda suka karbi alamar sunansa. (aiōn g165)
12 Amaiba: le, Gode Ea fi dunu amo ilia Gode Ea hamoma: ne sia: i fa: no bobogesa amola Yesu Ea hou lalegagusa, ilia mae yolesili Gode Ea hawa: hamonanumu da defea.
Wannan shine kira domin hakurin jimrewa na wadanda ke da tsarki, wadanda suke biyayya ga dokokin Allah da bangaskiya cikin Yesu.”
13 Amalalu, sia: muagadodi misi, na da amane nabi, “Agoane dedema! ‘Dunu ilia da wali amola fa: no, Hina Gode Ea hawa: hamobeba: le bogosea, hahawane bagade ba: mu!’” Gode Ea A: silibu da bu adole i, “Dafawane! Ilia hawa: hamobeba: le bidi lamu. Ilia da gasa bagade hawa: hamosu yolesili, helefisu ba: mu.”
Na ji murya daga sama cewa, “Rubuta wannan: Masu albarka ne matattu da suka mutu cikin Ubangiji.” Ruhu yace, 'I' domin sun huta daga wahalarsu, gama ayyukansu na biye da su.”
14 Amalalu, na da ahea: ya: i mu mobi amo da: iya, dunu agoai ba: su liligi fila heda: lebe ba: i. Ea dialuma da: iya gouli habuga dialebe amola ea lobo ganodini wagebi gobihei ba: i.
Na duba sai ga farin gajimare. Zaune a kan gajimaren akwai wani kamar Dan Mutum. Yana da kambin zinariya a kansa da lauje mai kaifi a hannunsa.
15 Amalalu, a:igele dunu eno amo Debolo Diasu ganodini gadili manebe ba: i. E da dunu amo da mu mobi fila heda: i, amoma amane ha: giwane wele sia: i, “Defea! Eso da doaga: beba: le, dia wagebi gobiheiga ha: i manu gamima! Osobo bagade ha: i manu da yoi dagoi.”
Sai wani malaika ya fito daga haikalin, ya yi kira da murya mai karfi ga wanda ke zaune kan gajimare: “Dauki laujenka ka fara girbi, domin lokacin girbin duniya ya yi.”
16 Amalalu, dunu da mu mobiga fila heda: i, amo da ea gobiheiga yoi ha: i manu osobo bagadega fai.
Sai wanda ke zaune a kan gajimaren ya wurga laujensa bisa kan duniya, aka kuma girbe duniya.
17 Amalalu, a:igele dunu eno, e amola da wagebi gobihei gagui, da Debolo Diasu Hebene ganodini, amoga misi.
Wani mala'ika ya fito daga haikali a sama, shi ma yana da kakkaifan lauje.
18 Amalalu, a:igele dunu eno amo da lalu ouligisu dunu, e da oloda yolesili, misini, e da a: igele wagebi gobihei gagui amoma ha: giwane wele sia: i, “Waini fage da yoiba: le, dia gobiheiga waini sagaiga waini fage gamima!”
Sai wani mala'ika ya fito daga bagadin kona turare, wanda yake da iko kan wutar. Ya yi kira da murya mai karfi ga wanda yake rike da kakkaifan lauje, “Ka dauki kakkaifan laujenka ka tattara nonnan innabi daga itacen inabin na duniya, gama inabin ya nuna.”
19 Amaiba: le, a:igele da ea gobiheiga fananu, waini fage fadegale, Gode Ea ougi bagade waini hano emo osa: gisu amo ganodini sanasi.
Mala'ikan ya jefa laujensa duniya ya tattara girbin inabin duniya. Ya zuba shi a cikin babbar taskar wurin matsar ruwan inabi na fushin Allah.
20 Amalalu, Gode da amo waini fage Ea waini hano emo osa: gisu amo ganodini osa: gilalu, maga: me bagade amo ea seda defei da 300 gilomida amola ea lugudu defei da gadenene 2 mida, Gode Ea waini osa: gisu amoga misi.
Aka tattake wurin matsar inabin a bayan birni, jini ya yi ta gudu daga wurin matsar inabin, ya kai kamar tsawon linzami a bakin doki, har mil dari biyu.

< Wamolegei Sia: Olelesu 14 >