< Wamolegei Sia: Olelesu 12 >
1 Amalalu, liligi bagade musa: wamolegei, muagado ba: i. Uda, amo ea gaya da eso amola ea emo amoga e da oubi osa: i, ea dialuma da: iya habuga amo gasumuni fagoyale gala amoga hamoi ba: i. E da mano lalelegemu gadenei ba: beba: le, se nababeba: le, “a: i” ea gusa: su.
Babbar alama mai banmamaki ta bayyana a sama, mace tana lulluɓe da rana, da kuma wata a ƙarƙashin sawunta, akwai kuma rawani mai taurari goma sha biyu a kanta.
Tana da ciki ta kuma yi kuka mai zafi yayinda take gab da haihuwa.
3 Eno wamolegei liligi muagado ganodini esalebe ba: i. Amo da hanome agoane, e da yoi gala, e da dialuma fesuale gala, amola hono nabuane gala. Ea dialuma nabuane gala, amo afae afae da: iya habuga dialebe ba: i.
Sai wata alama ta bayyana a sama, wani babban jan maciji mai kawuna bakwai da ƙahoni goma da rawani bakwai a kan kawunansa.
4 Ea la: go amoga e da gasumuni fi udiana agoane mogili, idi afae hiougili, osobo bagadega sanasi. E da uda ea midadi, amo ea mano lalelegelalu, amo mano manusa: ouesalu.
Wutsiyarsa ta share kashi ɗaya bisa uku na taurari daga sararin sama ta kuma zubar da su ƙasa. Ƙaton jan macijin ya tsaya a gaban macen wadda take gab da haihuwa, don yă cinye ɗanta nan take bayan an haife shi.
5 Amalalu, uda da dunu mano lalelegei. Amo mano da dunu fifi asi gala, ilima gasa bagade ouligisuwane esalumu. Be Gode da amo mano lale hiougili, E amola Ea Fisu, amoma doaga: ma: ne, lale gadoi.
Ta haifi ɗa, namiji, wanda zai yi mulkin dukan al’ummai da sandar ƙarfe. Aka fyauce ɗanta zuwa wurin Allah da kuma kursiyinsa.
6 Uda da dunu hame esala soge amo e esaloma: ne Gode da hahamoi, amoga hobea: i. Amoga, eso 1260 amoga a: igele da e ouligimu.
Sai macen ta gudu zuwa hamada zuwa inda Allah ya shirya dominta, inda za a lura da ita har kwana 1,260.
7 Amasea, Hebene ganodini gegesu bagade mui. A: igele Maigele amola ea fidisu dunu da hanome agoane liligi amoma gegei. Hanome amola e fidisu a: igele da bu gegei.
Aka kuwa yi yaƙi a sama. Mika’ilu da mala’ikunsa yaƙi macijin, maciji da mala’ikunsa su ma suka mai da martani.
8 Be Maigele da hanome hasali dagoi. Hanome amola ea a: igele dunu bu Hebene soge amo ganodini esalumu da hamedei.
Amma macijin nan ba shi da isashen ƙarfi, har suka rasa matsayinsu a sama.
9 Amaiba: le, hanome bagadedafa, amo da musa: sania, ea dio amo da Debele o dio eno da Sa: ida: ne, amo osobo bagade dunu huluane ilima ogogosa, e amola ea a: igele dunu huluane, ilia ha: digili, osobo bagadega sanasi dagoi ba: i.
Aka jefar da ƙaton jan macijin ƙasa, tsohon maciji nan da ake kira Iblis, ko Shaiɗan, wanda ya ɓad da dukan duniya. Aka jefar da shi ƙasa, tare da mala’ikunsa a duniya.
10 Amalalu, muagado amo ganodini sia: bagade nabi, amane, “Gode Ea gaga: su hou da doaga: i dagoi. Gode da Ea Hinadafa gasa olelei dagoi. Ea ilegei Mesaia da Ea gasa bagade hou amo olelei dagoi. Bai dunu amo da Gode Ea midadi, ninia fi dunu wadela: ma: ne eso amola gasi, ganodini Godema diwaneya udidilalu, amo da Hebene gadili galadigi dagoi.
Sa’an nan na ji babbar murya daga sama tana cewa, “Yanzu ceto da iko da mulkin Allahnmu, da kuma ikon Kiristinsa. Gama mai zargin’yan’uwanmu, wanda yake zarginsu a gaban Allahnmu dare da rana, an jefar da shi ƙasa.
11 Ninia fi dunu da Sibi Mano Ea maga: me amola sia: dafa ilia sia: sa, amo liligiga ilia Sa: ida: ne hasalasi dagoi. Amola ilia da bogomu hame hihi.
Sun ci nasara a kansa ta wurin jinin Ɗan Ragon da ta wurin kalmar shaidarsu; ba su ƙaunaci rayukansu sosai har da za su ja da baya daga mutuwa.
12 Amaiba: le, Hebene amola amo ganodini esalebe dunu huluane, dilia hahawane ba: mu da defea! Be osobo bagade amola hano wayabo, amo ganodini fi liligi da se bagade nabimu. Bai Sa: ida: ne da gududili sa: ili, dilima doaga: i dagoi. E da eso bagahame fawane bu wadela: le hamomu, amo dawa: beba: le, e da ougi bagade gala!”
Saboda haka ku yi farin ciki, ku sammai, da ku da kuke zaune a cikinsu! Amma kaiton duniya da kuma teku, gama Iblis ya sauko gare ku! Ya cika da fushi, domin ya san cewa lokacinsa ya rage kaɗan.”
13 Hanome da osobo bagadega galadigi dagoi amo dawa: beba: le, e da uda amoma dunu mano lalelegei, amo fane legemusa: se bobogei.
Sa’ad da macijin ya ga an jefar da shi a duniya, sai ya fafari macen nan da ta haifi ɗa namiji.
14 Gode da buhiba ougia aduna amoga uda da dunu hame esalebe soge Gode da ema i soge, amoma masa: ne ema i. Amo sogega, hanome da e mae wadela: ma: ne, Gode da ode udiana amola oubi gafeyale gala, e ouligimu.
Sai aka ba wa macen fikafikai biyu na babban gaggafa, don ta tashi sama zuwa inda aka shirya mata a hamada, inda za a lura da ita na ɗan lokaci, lokuta da rabin lokaci, inda macijin ba zai iya kaiwa ba.
15 Amalalu, hanome da ea lafidili hano bagade amo uda mini masa: ne, musa: i.
Sa’an nan daga bakinsa macijin ya kwarara ruwa kamar kogi, don ruwan ya cimma matan yă kuma kwashe ta tare da ambaliya.
16 Be osobo bagade da uda fidi. Osobo bagade da ea lafi doasili, hano amo hanome ea lafidili musa: i, amo huluane da: gi dagoi.
Amma ƙasa ta taimaki macen ta wurin buɗe bakinta ta kuma shanye ruwan kogin da macijin ya kwarara daga bakinsa.
17 Hanome da uda amoma ougi bagade ba: i. E da asili, amo uda ea mano fi huluane amo ilia da Gode Ea hamoma: ne sia: i nabawane hamosa, amola Yesu Ea dafawane olelei lalegagusa, ilima gegemusa: asi.
Sai macijin ya yi fushi da macen ya kuma koma wajen sauran zuriyarta don yă yaƙe su waɗannan waɗanda suke biyayya da umarnan Allah suke kuma riƙe da shaidar Yesu.