< Gesami Hea:su 96 >

1 Hina Godema gesami gaheabolo hea: ma! Osobo bagade fifi asi gala huluane! Hina Godema gesami hea: ma!
Ku rera sabuwar waƙa ga Ubangiji; ku rera ga Ubangiji, ku duniya duka.
2 Hina Godema gesami hea: le hahawane nodone sia: ma! Eso huluane Ea nini gaga: i sia: noga: idafa amo sisa: i lama!
Ku rera ga Ubangiji, ku yabe sunansa; ku yi shelar cetonsa kowace rana.
3 Fifi asi gala ilima Ea hadigi amo dili ima! Fifi asi gala dunu huluanema Ea gasa bagade hou hamobe dili ima.
Ku furta ɗaukakarsa a cikin al’ummai, manyan ayyukansa a cikin dukan mutane.
4 Hina Gode da bagadedafaba: le, Ema baligili nodomu da defea. Eno ‘gode’ da gudulisili, Ema fawane da baligili nodone dawa: mu da defea.
Gama da girma Ubangiji yake, ya kuma cancanci yabo; tilas a ji tsoronsa fiye da dukan alloli.
5 Eno ‘gode’ fifi asi gala amoga galebe da ogogole ‘gode’ fawane, be Hina Gode da Hebene huluane hahamoi.
Gama dukan allolin al’ummai gumaka ne, amma Ubangiji ne ya yi sammai.
6 Hadigi amola baligili gasa bagade da E sisiga: sa, gasa bagade amola noga: idafa ba: su da Ea Debolo diasu amo nabalegala: sa.
Daraja da ɗaukaka suna a gabansa; ƙarfi da ɗaukaka suna a cikin tsarkakar wurinsa.
7 Osobo bagade dunu huluane! Hina Godema nodone sia: ma! Ea gasa bagade hou amola Ea hadigidafa amoma nodone sia: ma!
Ku ba wa Ubangiji, ya iyalan al’ummai ku ba wa Ubangiji ɗaukaka da kuma ƙarfi.
8 Hina Gode Ea Hadigi Dio amoma nodone sia: ma. Ea Debolo diasu ganodini Ema iasu gaguli misa.
Ku ba wa Ubangiji ɗaukakar da ta dace da sunansa; ku kawo sadaka ku kuma zo cikin filayen gidansa.
9 E da doaga: sea, E da maleiba: le, osobo bagade dunu dilia da Ea midadi beguduma! Osobo bagade fifi asi gala dunu huluane! Ea midadi beda: ga yagugusa misa!
Ku bauta wa Ubangiji da darajar tsarkinsa; ku yi rawar jiki a gabansa, dukan duniya.
10 Fifi asi gala huluanema sia: ma, “Hina Gode da Hina bagade! Osobo bagade da noga: le ligisiba: le fogomu gogolei gasa bagade galebe. E da fofada: sea moloidafa fofada: su amoga fofada: mu.
Ku faɗa cikin al’ummai, “Ubangiji yana mulki.” Duniya ta kahu daram, ba za a iya matsar da ita ba; zai yi wa mutane hukunci da gaskiya.
11 Osobo bagade amola mu da: i! Nodoma! Hano wayabo bagade! Di amola nodoma! Di amola liligi dima ganodini esalebe huluane! Godema nodone wele sia: ma!
Bari sammai su yi farin ciki, bari duniya tă yi murna; bari teku tă yi ruri, da kuma dukan abin da yake cikinsa;
12 Amola soge ganodini liligi huluane nodone sia: ma! Ifalabo aligi da hahawaneba: le, nodone sia: mu.
bari gonaki su yi tsalle da murna, da kuma kome da yake cikinsu. Ta haka dukan itatuwan kurmi za su rera don farin ciki;
13 Hina Gode da osobo bagade ouligimusa: masea, E da defeledafa Ea moloidafa fofada: su amoga fifi asi huluane ouligimu.
za su rera a gaban Ubangiji, gama yana zuwa, yana zuwa don yă hukunta duniya. Zai hukunta duniya cikin adalci mutane kuma cikin amincinsa.

< Gesami Hea:su 96 >