< Gesami Hea:su 92 >

1 Hina Gode Baligili Gadodafa, Dima nodone sia: mu amola Dima nodone gesami hea: mu da defeadafa.
Zabura ce. Waƙa ce. Domin ranar Asabbaci. Yana da kyau a yabi Ubangiji a kuma yi kiɗi ga sunanka, ya Mafi Ɗaukaka,
2 Dia mae fisili asigidafa amo eso huluane hahabe sia: nanumu da defea, amola Dia didili hamosu hou amo gasia huluane sia: nanumu da defea.
don a yi shelar ƙaunarka da safe amincinka kuma da dare,
3 Sani baidama amola baidamadafa, amoga dusa, Dima nodonanumu da defea.
da kiɗin molo mai tsirkiya goma da kuma ƙarar garaya.
4 Hina Gode, Dia baligili bagadedafa hamobe hou amoga na da nodosa, amola Dia hahamoi liligi amo ba: beba: le, na da nodone gesami hea: sa.
Gama ka sa na yi murna ta wurin ayyukanka, ya Ubangiji; na rera don farin ciki saboda ayyukan hannuwanka.
5 Hina Gode, Dia hahamobe liligi da bagadedafa! Dia dawa: su da oso dogoidafa gala!
Ina misalin ayyukanka, ya Ubangiji, tunaninka da zurfi suke ƙwarai!
6 Goe hou da gagaoui dunu, amo ea da dawa: mu gogolei,
Mutum marar azanci ba zai sani ba, wawa ba zai gane ba,
7 Wadela: i hamosu dunu da wadela: i gisi agoane heda: mu, amola giadofale hamosu dunu ilia da liligi bagade gagui dialebe ba: mu, be amomane ilia da bagadedafa gugunufinisi ba: mu.
cewa ko da yake mugaye suna girma kamar ciyawa kuma dukan masu aikata mugunta suna haɓaka, za a hallaka su har abada.
8 Bai Hina Gode da Gadodafa amola Fifi Ahoanusudafa.
Amma kai, ya Ubangiji, za a ɗaukaka har abada.
9 Ninia dawa: , Dima ha lai dunu ilia da bogogia: mu, amola wadela: i hou hamosu dunu da hasalasi dagoi ba: mu.
Gama tabbatacce abokan gābanka, ya Ubangiji, tabbatacce abokan gābanka za su hallaka; za a watsar da dukan masu aikata mugunta.
10 Di da bulamagau sigua amo ea gasa defele nama gasa i, amola Di da hahawane dogolegele hou nama hamoiba: le, na da hahawane bagade.
Ka ɗaukaka ƙahona kamar na ɓauna; an zubo mai masu kyau a kaina.
11 Na da nama ha lai ilima hasalasibi amo ba: i amola wadela: i hou hamosu dunu ilia didigia: be amo nabi.
Idanuna sun ga fāɗuwar maƙiyana; kunnuwana sun ji kukan mugayen maƙiyana.
12 Molole hamosu dunu ilia da gumudi dulu waha faselale salabe agoai ba: mu. Ilia da Lebanone soge ganodini dolo ifa heda: be agoai ba: mu.
Adalai za su haɓaka kamar itacen dabino, za su yi girma kama al’ul na Lebanon;
13 Ilia da ninia Hina Gode Ea Debolo diasu ganodini bugi ifaga osomo falegabe agoai, amo da yalo idalo hamone, gebewane lubi dialuli fage legelalebe, gasa bagade ifa agoai ba: mu.
da aka daddasa a gidan Ubangiji, za su haɓaka a filayen gidan Allahnmu.
Za su ci gaba da ba da’ya’ya a tsufansu, za su kasance ɗanye kuma kore shar,
15 Amoga ninia ba: sea da Hina Gode da moloidafa olelesa. E da na Gaga: su gala. Amola Ea hou amo ganodini, giadofale hamobe hamedafa ba: sa.
suna shela cewa, “Ubangiji adali ne; shi ne Dutsena, kuma babu mugunta a cikinsa.”

< Gesami Hea:su 92 >