< Gesami Hea:su 90 >

1 Hina Gode, Di da eso huluane ninia esalebe galu.
Addu’ar Musa Mutumin Allah. Ubangiji kai ne mazauninmu cikin dukan zamanai.
2 Musa: dafa Di da agolo soge amola osobo bagade amo hame hahamoiawane, Di da mae dagole fifi ahoanusu Gode esalu amola Di da ninia Gode esalumu.
Kafin a haifi duwatsu ko a fid da ƙasa da duniya, daga madawwami zuwa madawwami kai Allah ne.
3 Di da nini musa: esalua amogai buhagima: ne sia: sa. Di da nini afadenene bu gulu hamosa.
Ka komar da mutane zuwa ƙura, kana cewa, “Ku koma ƙura, ya ku’ya’yan mutane.”
4 Ode 1,000 gidigisia, amo Dia ba: sea da ha afaedafa agoai ba: sa, amo da aiya eso baligi amo agoai ba: sa, amola eso dunumunidafa gasia agoai ba: sa.
Gama shekaru dubu a gabanka kamar kwana ɗaya ne da ya wuce, ko sa’a guda na dare.
5 Di da nini hano heda: iga mini ahoabe agoane gisa ahoa, be ninia golaia ba: be amoali seda da hame gala. Nini da gisi fage hahabe fadegalalu heda: le osomo amo da falegalu bu daeya biobe agoai gala.
Ka share mutane cikin barcin mutuwa; suna kama da sabuwa ciyawar safiya,
6
ko da yake da safe takan yi sabuwar huda da yamma sai ta bushe ta kuma yanƙwane.
7 Nini da Dia ougi hou amoga gugunufinisi dagoi, nini da Dia gasa bagade ougi hou amoga beda: i gala.
An cinye mu ta wurin fushinka mun kuma razana ta wurin hasalarka.
8 Di da ninia wadela: i hou nini wamo hamobe Dia ba: be amo huluane Dia midadi ligisisa.
Ka ajiye laifinmu a gabanka, asirin zunubanmu a hasken kasancewarka.
9 Ninia fifi ahoanusu da Dia ougi hou amoga gasiguda: le dunumuniginisisa, amola sia: sadoga sia: sea fofonobona ahoabe agoai gala. 80
Dukan kwanakinmu sun wuce ƙarƙashin fushinka; mun gama shekarunmu da nishi.
10 Nini da ode 80agoane esalumu galu, be amomane ninia da ode 70 amoga fawane doaga: sa, ninia da gasa galu ganiaba, ilia ninima gaguli mabe da bidi hamosu amola disu fawane gala, esalusu da gadenene baligimu, amola ninia da asi hame ba: mu.
Tsawon kwanakinmu shekaru saba’in ne, ko tamanin, in muna da ƙarfi; duk da haka tsawonsu wahaloli ne kawai da ɓacin rai, gama da sauri suke wucewa, ta mu kuma ta ƙare.
11 Nowa da Dia gasa bagade ougi hou amo bagade nabibala: ? Dia ougi hou gasa bagade mabe amoga beda: su hou da Nowa dawa: ma: bela: ?
Wa ya san ƙarfin fushinka? Gama hasalarka tana da girma kamar tsoron da ya dace da kai.
12 Ninia esalusu da habowali seda ganumu, amo ninima olelema! Amasea ninia da noga: le dawa: su dunu esalumu.
Ka koya mana yawan kwanakinmu daidai, don mu sami zuciyar hikima.
13 Dia ougi hou da habowali seda dialoma: bela: ? Hina Gode, Dia hawa: hamosu dunuma asigima!
Ka ji mu, ya Ubangiji! Har yaushe zai ci gaba? Ka ji tausayin bayinka.
14 Eso huluane hahabe Dia da nini Dia mae fisili asigidafa hou amoga ianoma, amasea ninia da esaleawane Dima nodone gesami hahawane hea: lumu.
Ka ƙosar da mu da safe da ƙaunarka marar ƙarewa, don mu rera don yabo, mu kuma yi murna dukan kwanakinmu.
15 Di da ode bagohame amoga da: i diosu fawane ninima ianusu. Be waha Di da ninima hahawane hou bagade ima.
Faranta mana zuciya kamar yawan kwanakin da muka sha azaba, kamar yawan shekarun da muka ga wahala.
16 Ninia da Dia hawa: hamosu dunu. Ninia da Dia hamobe hou bagadedafa amo ba: ma: ma. Niniga fifi ahoanebe ilia da Dia Hina bagade hou ba: ma: ma.
Bari a nuna ayyukanka ga bayinka, darajarka ga’ya’yansu.
17 Ninia Hina Gode, Dia hahawane dogolegele fidisu hou da ninima dialoma: ma. Ninia hamobe huluane da didili hamoma: ma.
Bari alherin shugabanmu Allah yă kasance a kanmu; ka albarkaci mana aikin hannuwanmu, I, ka albarkaci aikin hannuwanmu.

< Gesami Hea:su 90 >