< Gesami Hea:su 87 >

1 Hina Gode malei agolo sogebi amogai Ea moilale fi. Amo moilale fibi da Isala: ili soge amo ganodini moilai dialebe amo baligimu amola E da Yeluselemema bagadewane asigisa.
Na’ya’yan Kora maza. Zabura ce. Waƙa ce. Ya kafa harsashinsa a kan dutse mai tsarki.
2
Ubangiji yana ƙaunar ƙofofin Sihiyona fiye da dukan wuraren zaman Yaƙub.
3 Gode Ea Moilai Bai Bagade fi! Noga: idafa liligi E da dilima sia: be amo nabima.
Ana faɗin abubuwa masu ɗaukaka game da ke Ya birnin Allah, (Sela)
4 “Na da fifi asi gala, amo da Na sia: nababe amo dedena dasea, Na da Idibidi amola Ba: bilone ela dedemu. Amola Na da Filisidia, Daia amola Idioubia amo Yelusaleme soge fifilai ilima gilisili idimu.”
“Zan lissafta Rahab a cikin waɗanda suka san ni, Filistiya ita ma, da Taya, tare da Kush, zan kuma ce, ‘An haifi wannan a Sihiyona.’”
5 Saione Goumi ea hou olelema: ne, ilia da amane sia: mu, ‘Fifi asi gala da amogai dialumu da defea. Amola Hina Bagadedafa da Saione amoga gasa imunu.’
Tabbatacce, game da Sihiyona za a ce, “Wannan da wancan an haifa a cikinta, Mafi Ɗaukaka kansa zai kafa ta.”
6 Hina Gode da fifi asi gala huluane dedesa sa: ili, ili huluane Yelusaleme fidafa hamoi dagoi dedene legemu.
Ubangiji zai rubuta a littafin sunayen mutanensa, “An haifi wannan a Sihiyona.” (Sela)
7 Ilia da gosa: le iaha amola amane gesami hea: sa, “Saione amo ganodini da hahawane dogolegesu hou huluane ea bai diala.”
Yayinda suke kaɗe-kaɗe za su rera, “Dukan maɓulɓulaina suna cikinki.”

< Gesami Hea:su 87 >