< Gesami Hea:su 83 >
1 Gode, Di ouiya: le mae dialoma! Di hamedigili mae dialoma! Mae ouiya: ma!
Waƙa ce. Zabura ta Asaf. Ya Allah, kada ka yi shiru; kada ka tsaya cik, ya Allah, kada ka daina motsi.
2 Ba: ma, Dima ha lai dunu da dodona: gi bagade, amola Dima higa: i dunu da Dima odoga: sa.
Dubi yadda abokan gābanka suke fariya, dubi yadda maƙiyanka suke ɗaga kansu.
3 Ilia da Dia dunu fi ilima hamomusa: sia: wamo ilegesa! Ilia da Dia gaga: i dunu fi amo wadela: lesimusa: wamo sia: ilegesa.
Da wayo suna ƙulle-ƙulle a kan mutanenka; suna shirya maƙarƙashiya a kan waɗanda kake so.
4 “Misa!” ilia da sia: sa. “Ninia da ilia fifi asi amo wadela: lesila: di, amasea, Isala: ili da gogolesa, gogoleidafa dialoma: ne.”
Suna cewa, “Ku zo, bari mu hallaka su ɗungum a matsayin al’umma, don kada a ƙara tuna da sunan Isra’ila.”
5 Ilia da ilia hamomusa: ilegei amo hamomusa: sia: nu amola Dima didili hamomusa: , eno dunuma gilisisa.
Da zuciya ɗaya suka yi ƙulle-ƙulle tare; suka haɗa kai gāba da kai,
6 Idome fi dunu amola Isiama: iele fi dunu, Moua: be fi dunu amola Ha: galaide fi,
tentunan Edom da na mutanen Ishmayel, na Mowab da kuma na Hagirawa,
7 Giba: le, A:mone amola A: malege fi dunu, amola Filisidini amola Daia fi dunu.
Gebal, Ammon da Amalek, Filistiya, tare da mutanen Taya.
8 Asilia fi amolawane da ilima madelale amola gasa bagade fili, A:moulaide amola Moua: be (Lode egaga fi) ilima gilisisa.
Har Assuriya ma ta haɗa kai da su don ta ba da ƙarfi ga zuriyar Lot. (Sela)
9 Di da Midia: ne fi amola Sisela amola Ya: bini ilima Gisione Hanoga hamoi, amo defele ilima hamoma.
Ka yi musu abin da ka yi wa Midiyan, yadda ka yi wa Sisera da Yabin a kogin Kishon,
10 Di da ili Enedo sogebia hasalasibiba: le, ilia da: i hodo da osobo da: iya dasale sa: i.
waɗanda suka hallaka a En Dor suka zama kamar juji a ƙasa.
11 Di Olebe amola Sibe, elama hamoi defele, ilia bisilua amo ilima hamoma. Di da Siba amola Sa: lamouna hasalasi defele, ilima hamoma.
Ka mai da manyansu kamar Oreb da Zeyib, dukan sarakunansu kamar Zeba da Zalmunna,
12 Elea da amane sia: i, “Ania da Gode Ea Soge amo anigili lamu.”
waɗanda suka ce, “Bari mu mallaki wuraren kiwon Allah.”
13 Gode! Gulu defele ili dudulisima! Widi gisi bioi defele foga mini masa: ma.
Ka mai da su kamar ɗan tsiron da kan karye, iska ta yi ta turawa, ya Allahna, kamar yayin da iska take hurawa,
14 Lalu da iwila soge nesea, lalu gona: su da agolo soge amo madelala asili, nene ahoa.
kamar yadda wuta ke cin kurmi ko harshen wutar da take ci a kan duwatsu,
15 Amo defele, wadela: i hou hamosu dunu Dia gasa bagade mulu amoga sefasima! Amola Dia gasa bagade fo amoga ili beda: ma: ma.
haka za ka kore su da iska mai ƙarfi ka kuma firgita su da guguwarka.
16 Hina Gode! Ilia odagi amo gogosiasuga dedebosima, amola Dia gasa bagade hou amo dawa: digima: ma.
Ka rushe fuskokinsu da kunya don mutane su nemi sunanka, ya Ubangiji.
17 Ilia da mae fisili eso huluane, hasalasu amola beda: su bagade fawane ba: mu da defea. Ilia da dafawane gugunufinisi galea fawane bogogia: ma: ma.
Bari su kasance cikin kunya da taƙaici; bari su hallaka cikin wulaƙanci.
18 Difawane da Hina Gode, amo ilia dafawane dawa: ma: ma! Amola Difawane da osobo bagade amo ganodini Ouligisudafa amo ilia dawa: ma: ma.
Bari su san cewa kai, wanda sunansa ne Ubangiji, cewa kai kaɗai ne Mafi Ɗaukaka a bisa dukan duniya.