< Gesami Hea:su 82 >

1 Gode da hawa: hamosu amo ganodini Ea ouligili hawa: hamomusa: dawa: sa, amola ‘gode’ dadalei amo ganodini Ea ilegei sia: amane sia: sa,
Zabura ta Asaf. Allah yana shugabanta cikin babban taro; yakan zartar da hukunci a cikin “alloli”.
2 “Dilia ogogole fofada: su hou yolesima, amola wadela: i hamosu dunuma afaididisu hou yolesima.
“Har yaushe za ku kāre marasa adalci ku kuma goyi bayan mugaye? (Sela)
3 Hame gagui dunu amola guluba: mano ilia dafawanedafa lamusa: dawa: i lama: ne fidima amola fidisu hamedei dunu amola hahani dunu huluane defele, dilia fidima.
Ku tsare mutuncin marasa ƙarfi da marayu; ku kāre hakkin matalauta da waɗanda ake danniya.
4 Wadela: i hou hamosu dunu amo da ilia gasaga hanani amola hame gagui dunu amo banenesisa: besa: le, dilia gaga: ma
Ku ceci marasa ƙarfi da masu bukata; ku kuɓutar da su daga hannun mugaye.
5 “Dilia da gagaoui dunu! Dilia da wadela: idafa! Dilia da dafawanedafa dafaiba: le amola moloidafa fofada: su, dilia da osobo bagade amoma afafai.
“Ba su san kome ba, ba su fahimci kome ba. Suna yawo cikin duhu; an girgiza dukan tussan duniya.
6 Na da sia: sa, ‘Dilia da ‘gode’ esala! Dilia huluane da Baligili Gadodafa Gode amo Ea manolali.
“Na ce, ‘Ku “alloli” ne; dukanku’ya’yan Mafi Ɗaukaka’ ne.
7 Be dilia da osobo bagade dunu defele bogogia: mu. Dilia da hina bagade ea mano bogobe amo defele bogomu.”
Amma za ku mutu kamar mutum kurum; za ku fāɗi kamar duk wani mai mulki.”
8 Gode! Di misa! Amalu osobo bagade huluane Dia ouligima! Bai fifi asi gala huluane da Dia: fawane.
Ka tashi, ya Allah, ka shari’anta duniya, gama dukan al’ummai gādonka ne.

< Gesami Hea:su 82 >