< Gesami Hea:su 7 >

1 Na Hina Gode! Na Dia gaga: ma: ne Dima maha. Nama ha lai da na se bobogesa. Dia gaga: ma!
Wani shiggayiyon ta Dawuda, wanda Ya Rera wa Ubangiji game da Kush mutumin Benyamin. Ya Ubangiji Allahna, na zo neman mafaka a wurinka; ka cece ni ka kuɓutar da ni daga dukan waɗanda suke bi na,
2 Dia da hame gaga: sea, nama ha lai dunu da soge laione wa: me agoane, na lale, aboda: ne asili, dunu hame esalebe sogega, fane dadega: le, na dagoi hamedafa ba: mu.
in ba haka ba za su yayyage ni kamar zaki su ɓarke ni kucu-kucu ba tare da wani da zai cece ni ba.
3 Na Hina Gode! Na da dunu eno amoma giadofale hamoi galea, o na sama ema hohonoi galea, o nama ha lai amoma udigili wadela: le hamoi galea, amo hou afae na da hamoi galea,
Ya Ubangiji Allahna, in na yi kuskure aka kuwa sami laifi a hannuwana,
4
in na yi mugunta ga wanda yake zaman lafiya da ni ko kuwa ba da wani dalilin cuci abokin gābana,
5 defea, nama ha lai dunu da na doagala: le, na gagulaligimu da defea. Amola ilia da na fane salawane, na da osoboga bogola sa: imu da defea.
to, bari abokin gābana yă bi yă kuma cim mini; bari yă tattake raina a ƙasa ya sa in kwana a ƙura. (Sela)
6 Hina Gode! Di nama ha lai dunuma ougili doagala: ma. Di wa: legadole na fidima. Di da moloidafa fofada: su fawane dawa:
Ka tashi, ya Ubangiji, cikin fushinka; ka tashi gāba da fushin abokan gābana. Ka farka, Allahna, ka umarta adalci.
7 Amaiba: le, Di fifi asi gala dunu huluane Dima gilisila misa: ne sia: ma. Amola, Dia ilima gasa bagadewane ouligima.
Bari taron mutane su taru kewaye da kai. Ka yi mulki a bisansu daga bisa;
8 Di da fifi asi gala dunu huluane ilima Fofada: su Dunu esala. Hina Gode! Na fidima: ne fofada: ma. Na da wadela: i hou hame hamoi.
bari Ubangiji mai shari’ar mutane. Ka shari’anta ni Ya Ubangiji, bisa ga adalcina, bisa ga mutuncina, ya Mafi Ɗaukaka.
9 Di da moloidafa Gode esala. Di da ninia asigi dawa: su amola ninia dogo ganodini hanai hou huluane dawa: beba: le, fofada: nana. Wadela: i hamosu dunu ilia wadela: i hou hedofama. Amola, noga: i dunu ilima bidi ima.
Ya Allah mai adalci, wanda yake binciken tunani da zukata, ka kawo ƙarshen rikicin mugaye ka kuma sa adalai su zauna lafiya.
10 Gode da na Gaga: su dunu. E da nowa dunu da Ea sia: nabawane hamosea, amo E da gaga: sa.
Garkuwata shi ne Allah Mafi Ɗaukaka, wanda yake ceton masu tsabtar zuciya.
11 Gode da moloidafa fofada: su dunu. E da wadela: i hamosu dunu ilima fofada: nanu, se iaha.
Allah alƙali ne mai adalci, Allahn da yakan bayyana fushinsa kowace rana.
12 Ilia da ilia hou hame afadenesea, E da fedege agoane Ea gobihei mema: ne debesa. E da Ea dadi dili ouligisa.
In mutum bai tuba ba, Allah zai wasa takobinsa; zai tanƙware yă kuma ɗaura bakansa.
13 E da Ea gasa bagade gegesu liligi lale, ea dadi amoga dilaligili oulela.
Ya shirya makamansa masu dafi; ya shirya kibiyoyinsa masu wuta.
14 Ba: ma! Wadela: i hamosu dunu da ilia dogo ganodini wadela: i hamomusa: dawa: lala. Ilia da moso hamomusa: dawa: lala, amola ogogosu bagade hamonana.
Wanda yake da cikin mugunta ya kuma ɗauki cikin damuwa yakan haifi ƙarya.
15 Be ilia eno dunu sa: ima: ne sanisisia, ilisu da amo sani ganodini daha.
Wanda ya haƙa rami yakan fāɗa cikin ramin da ya haƙa.
16 Amaiba: le, ilia wadela: i hou da ililima se iasu dabe iaha. Amola ilia nimi bagade hou da ililima se iasu iaha.
Damuwar da ya ja yakan sāke nannaɗe a kansa; fitinarsa takan sauka a kansa.
17 Na da Hina Gode Ea moloidafa fofada: su hou ba: beba: le, Ema nodosa. Na da Hina Gode Gadodafa Ema nodone gesami hea: lala.
Zan gode wa Ubangiji saboda adalcinsa zan kuma rera yabo ga sunan Ubangiji Mafi Ɗaukaka.

< Gesami Hea:su 7 >