< Gesami Hea:su 55 >

1 Gode! Na sia: ne gadobe nabima! Na Dima edegebe amo mae yolesima!
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Wani maskil ta Dawuda. Ka ji addu’ata, ya Allah, kada ka ƙyale roƙona;
2 Na sia: nabima amola na sia: be goea bu dabe adole ima. Na da gufia: ne hamoiba: le, gasa hame gala.
ka ji ni ka kuma amsa mini. Tunanina yana damuna na kuma gaji tilis
3 Nama ha lai da nama magagibiba: le, na da bagade beda: i. Wadela: i hamosu dunu da na banenesibiba: le, na da gala: la sa: i dagoi. Ilia da nama bidi hamosu gaguli maha. Ilia da nama ougi gala amola na higasa.
hankalina ya tashi saboda yawan surutan masu ƙina, saboda danniyar mugaye. Gama sukan jawo mini wahala, suna jin haushina suna ƙina.
4 Na da baligili beda: i. Na da bogosa: besa: le bagade beda: i, amola banenesi dagoi ba: sa.
Zuciyata tana wahala a cikina; tsorace-tsoracen mutuwa sun sha kaina.
5 Na da beda: ga yagugulala. Na da beda: ne se nabasu amoga gagulaligi.
Tsoro da rawan jiki sun kama ni; razana ta sha kaina.
6 Na da ougia hamoi ‘dafe’ sio agoai ganeya: be. Amai ganiaba, na da amoga hagili asili, helefimu soge hogola: loba.
Na ce, “Kash, da a ce ina da fikafikan kurciya mana! Ai, da na yi firiya na tafi na huta,
7 Na da hagili badiliadafa hafoga: i sogega fifi lasu hamona: noba.
da na tafi can da nisa na zauna a hamada; (Sela)
8 Na da fo amola mulu gulubagebe amoga fasa: besa: le, ougiha wamoaligimusa: hedolowane fimusa: hogola: loba.
da na hanzarta na tafi wurin mafakata, nesa da muguwar iska da hadiri.”
9 Hina Gode! Nama ha lai dunu ilia sia: mu liligi huluane ededenanesima! Na da moilai bai bagade ganodini, gegesu amola bidi hamosu bagadewane ba: lala.
Ka rikitar da mugaye, ya Ubangiji, ka birkitar da maganarsu, gama na ga rikici da faɗa a cikin birni.
10 Amo bidi hamosu da bagadeba: le, gasia amola hayoga fedege agoane moilai bai bagade sisiga: le disisa.
Dare da rana suna yawo a kan katanga; mugun hali da zargi suna a cikinta.
11 Gugunufinisi hou da soge huluane ganodini ba: sa. Moilai bai bagade logo da banenesisu hou amola fedele wamolasu amoga nabai gala.
Rundunar hallaka suna aiki a cikin birni; barazana da ƙarairayi ba sa taɓa barin titunanta.
12 Be nama ha lai dunu da nama lasogole sia: sa ganiaba, na da hame da: i dione dawa: la: loba. Amola nama dabesu dunu da nama hidale sia: sa ganiaba, na da ema hobeale wamoaligimu dawa: la: loba.
Da a ce abokin gāba ne ke zagina, da na jure da shi; da a ce maƙiyi yana tā da kansa a kaina, da na ɓoye daga gare shi.
13 Be di, na dogolegei sama disu da nama lasogole amola hidale sia: nana.
Amma kai ne, mutum kamar ni, abokina, abokina na kurkusa,
14 Ani da musa: gilisili osodogone sia: dasu. Ania da Debolo ganodini Godema nodone sia: ne gadosu.
wanda na taɓa jin daɗin zumunci da shi sosai yayinda muke tafiya tare a taron jama’a a gidan Allah.
15 Nama ha lai dunu ilia da ilia bogosu eso mae doaga: le, bogomu da defea. Ilia da esaleawane, bogoi sogega gudu sa: imu da defea. Wadela: i hou da ilia diasu gaguli gagai amola ilia dogo amo ganodini dialebe ba: sa. (Sheol h7585)
Bari mutuwa ta ɗauki abokan gābana ba labari; bari su gangara da rai zuwa cikin kabari, gama mugunta tana samun masauƙi a cikinsu. (Sheol h7585)
16 Be na da Hina Godema, na fidima: ne wele sia: sa. Amasea, E da na gaga: mu.
Amma na kira ga Allah, Ubangiji kuwa ya cece ni.
17 Hahabe amola esomogoa amola gasia, na egasu sia: amola na gogonomosu da Ema heda: sa. Amola E da na sia: nabimu.
Safe, rana da yamma ina kuka da nishi, yakan kuwa ji muryata.
18 Na da nama ha lai dunu bagohame ilima gegena ahoa. Be Hina Gode da na gaga: iwane bu goeguda: oule misunu.
Yakan fisshe ni lafiya daga yaƙin da ake yi da ni, ko da yake da yawa suna gāba da ni.
19 Gode da musa: hemoneganini, ouligisa mana wali doaga: i. E da na sia: nabimu amola nama ha lai dunu ili hasalimu. Bai ilia da afadenemu higasa amola Godema hame beda: sa.
Allah, yana mulki har abada, zai ji su yă kuma azabtar da su, (Sela) mutanen da ba sa taɓa canja hanyoyinsu kuma ba sa tsoron Allah.
20 Na musa: dogolegei sama da ea sama ili amo doagala: le, amola e da ea ilelegele sia: i amo fi dagoi.
Abokina ya kai wa abokansa hari; ya tā da alkawarinsa.
21 Ea sia: da ha: i manu gugui defele nabi. Be ea dogo ganodini, ougili higasu fawane galu. Ea sia: da susuligi noga: i defele nabi. Be amo sia: da gegesu gobihei agesoi defele, fa: ginisi.
Maganarsa tana da laushi kamar man zaitun, duk da haka yaƙi yana a cikin zuciyarsa; kalmominsa sun fi mai sulɓi, duk da haka takuba ne zārarru.
22 Dilia! Dilia da: i dioi amola se nabasu huluane amo Godema yolesima. Amasea, E da dili gaga: mu. Ea fidibiba: le, moloidafa dunu da hamedafa hasali dagoi ba: sa.
Ku kawo damuwoyinku ga Ubangiji zai kuwa riƙe ku; ba zai taɓa barin mai adalci yă fāɗi ba.
23 Be Di, Gode! Di da amo fane legesu dunu amola wamolasu dunu amo fane legemu. Ilia esalusu dogoa hame doaga: i galeawane, Di da ili bogoi uli dogosu sogebi amoga oule masunu. Be amomane na da Dima fawane dafawaneyale dawa: mu.
Amma kai, ya Allah, za ka kawar da mugaye zuwa cikin ramin lalacewa; masu kisa da mutane masu ruɗu ba za su kai rabin kwanakin rayuwarsu ba. Amma ni dai, na dogara gare ka.

< Gesami Hea:su 55 >