< Gesami Hea:su 48 >

1 Hina Gode da bagadedafa. Amola Ema baligiliwane nodomu da defea. Ea Moilai Bai Bagade amola Ea sema agolo amogai Ema baligiliwane nodomu da defea.
Waƙa ce. Zabura ta’ya’yan Kora maza. Ubangiji mai girma ne, kuma mafificin yabo, a birnin Allahnmu, dutsensa mai tsarki.
2 Gode Ea Goumi amo Saione, da gadodafa amola ida: iwanedafa gala. Hina Bagadedafa Ea Moilai Bai Bagade da osobo bagade fifi asi gala dunu huluane ilima hahawane hou iaha.
Kyakkyawa ce cikin tsayinta, abin farin cikin dukan duniya. Kamar ƙwanƙoli mafi tsayi na Zafon ne Dutsen Sihiyona, birnin Babban Sarki.
3 Gode da Ea gagili sali Moilai Bai Bagade amo ganodini esala. Amola nowa da amo ganodini E gilisili esalea, amo dunu da gaga: su ba: mu. Gode da amo hou olelei dagoi.
Allah yana cikin fadodinta; ya nuna kansa mafaka ce gare ta.
4 Osobo bagade hina bagade dunu da gilisili, Saione Goumi doagala: musa: misi.
Sa’ad da sarakuna suka haɗa rundunoni, sa’ad da suka yi gaba tare,
5 Be ilia da amo ba: loba, fofogadigili, bagade beda: i. Beda: iba: le, ilia hobea: i dagoi.
sun gan ta suka kuwa yi mamaki; suka gudu don tsoro.
6 Uda da mano lalelegemu gadenesea se nabasu amo defele, amola dusagai bagade hano wayabo bagade ahoanoba, mulu amo ganodini gigiwigisu defele, ilia beda: i bagade amola se nabi dagoi.
Rawar jiki ya kama su a can, zafi kamar na mace mai naƙuda.
7
Ka hallaka su kamar jiragen ruwan Tarshish da iskar gabas ta wargaje.
8 Ninia da Gode Ea hamobe amo ninia gega nabi dagoi. Amola wali ninia da ninia Hina Gode Bagadedafa Ea Moilai Bai Bagade amo ganodini Ea hamobe ninia siga ba: i dagoi. E da Ea Moilai Bai Bagade mae fisili gaga: lalumu.
Yadda muka ji, haka muka gani a cikin birnin Ubangiji Maɗaukaki, a cikin birnin Allahnmu. Allah ya sa ta zauna lafiya har abada. (Sela)
9 Gode! Ninia da Dia Debolo Diasu ganodini Dia maedafa fisili asigidafa hou amo dawa: lala.
Cikin haikalinka, ya Allah, mun yi tunani a kan ƙaunarka marar ƙarewa.
10 Osobo bagade fifi asi gala dunu huluanedafa da Dia hou dawa: Amola amoba: le nodosa. Bai Di da moloidafawane ouligilala.
Kamar sunanka, ya Allah, yabonka ya kai iyakokin duniya; hannunka na dama ya cika da adalci.
11 Saione esalebe dunu ilia da hahawane ba: mu da defea. Bai Dia da moloidafa fofada: su hamosa. Yuda moilai ganodini amo hahawane hou dialumu da defea.
Dutsen Sihiyona ya yi farin ciki, ƙauyukan Yahuda suna murna saboda hukuntanka.
12 Gode Ea fi dunu, dilia! Saione Moilai Bai Bagade sisiga: le ahoa gagagula heda: le gagai diasu amo idima!
Yi tafiya cikin Sihiyona, ku kewaye ta, ku ƙirga hasumiyoyinta,
13 Fa: no fifi mabe ilima olelemusa: , dobea fei amola gagili gagoi amo abodema. Bai dilia da fa: no fifi mabe ilima amane sia: ma: ne,
ku lura da katangarta da kyau, ku dubi fadodinta, don ku faɗe su ga tsara mai zuwa.
14 “Goe Gode da ninia Gode. E da eso huluane esalalalumu. E eso huluane mae fisili, nini bisili ouligilalumu.”
Gama wannan Allah shi ne Allahnmu har abada abadin; zai zama jagorarmu har zuwa ƙarshe.

< Gesami Hea:su 48 >