< Gesami Hea:su 46 >

1 Gode da nini Ea ougiaha gaga: musa: dawa: , amola E da Ea gasaga nini gaga: lala. E da eso huluane ninima adi bidi hamosu doaga: sea, fidimusa: momagei diala.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta’Ya’yan Kora maza. Bisa ga alamot Waƙa ce. Allah ne mafakarmu da ƙarfinmu, kullum yana a shirye yă taimaka a lokacin wahala.
2 Amaiba: le, osobo bagade da fogosea amola goumi da agele hano wayabo osodogoi amoga dasea, ninia da hame beda: mu.
Saboda haka ba za mu ji tsoro ba, ko da ƙasa ta girgiza duwatsu kuma suka fāɗi cikin zurfin teku,
3 Amolawane, hano wayabo da goba gala: le heda: sea, amola agolo da gasa bagade igugusia, ninia da hame beda: mu.
ko da ruwansa suna ruri suna kumfa duwatsu kuma suna girgiza da tumbatsansu. (Sela)
4 Amoga da hano gala. Amo hano da Gode Ea Moilai Bai Bagadega hahawane hou gaguli maha. E da Gadodafa Gode Ea Sema Diasu amoga hahawane hou gaguli maha.
Akwai kogi mai rafuffukan da suke sa birnin Allah murna, tsattsarkan wuri inda Mafi Ɗaukaka ke zama.
5 Gode da amo Moilai Bai Bagade ganodini esala amola amo Moilai Bai Bagade da hamedafa mugului dagoi ba: mu. E da hahabedafa amo Moilai Bai Bagade gaga: musa: misunu.
Allah yana cikinta, ba za tă fāɗi ba; Allah zai taimake ta da safe.
6 Fifi asi gala da beda: gia: sa. Hina bagade ilia ouligisu soge da igugui dagoi ba: mu. Gode da gugelebe agoane sia: sea, osobo bagade da daeyane daha.
Al’ummai suna hayaniya, mulkoki sun fāɗi; ya ɗaga muryarsa, duniya ta narke.
7 Hina Gode Bagadedafa da nini esala. Ya: igobe ea Gode da ninia wamoaligisu sogebi gala.
Ubangiji Maɗaukaki yana tare da mu; Allah na Yaƙub ne kagararmu. (Sela)
8 Hina Gode Ea hamoi ba: la misa! E da osobo bagadega fofogadigima: ne hahamoi, amo ba: la misa.
Zo ku ga ayyukan Ubangiji, kangon da ya kawo a kan duniya.
9 E da osobo bagadega gegesu amo huluane gagabolesisa. E da oulali fifisa. E da goge agei wadela: lesisa. Amola E da da: igene ga: su liligi laluga ulagisa.
Ya sa yaƙoƙi suka yi tsit ko’ina a duniya. Ya kakkarya bakkuna ya kuma ragargaza māsu, ya ƙone garkuwoyi da wuta.
10 E da amane sia: sa, “Gegesu yolesima! Amola Na da Godedafa, amo dawa: ma! Na da fifi asi gala huluane ouligisa. Na da osobo bagade fifi asi gala huluane ilima Ouligisudafa.”
“Ku natsu ku kuma san cewa ni ne Allah; za a ɗaukaka ni a cikin al’ummai, za a ɗaukaka ni cikin duniya.”
11 Hina Gode Bagadedafa da nini esala. Ya: igobe ea Gode da ninia gaga: su wamoaligisu gala.
Ubangiji Maɗaukaki yana tare da mu; Allah na Yaƙub ne kagararmu. (Sela)

< Gesami Hea:su 46 >