< Gesami Hea:su 44 >
1 Gode! Di da hemonega, ninia aowalali ilia esalebe eso amoga gasa bagade hou hamoi dagoi. Ninia amo hou ninina: ge amoga nabi dagoi. Amola amo ninia aowalali ilia da ninima alofele olelei.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta’ya’yan Kora maza. Maskil ne. Mun ji da kunnuwanmu, ya Allah; kakanninmu sun faɗa mana abin da ka aikata a kwanakinsu, tun dā can.
2 Di Disu da Dia hou hame dawa: dunu, amo Ga: ina: ne sogega gadili sefasili, amola Dia fi dunu ilia soge ganodini ha: ini fima: ne hamoi. Di da fifi asi gala eno ilima se bidi i. Be Dia fidafa dunu amo hahawane bagade gaguiwane esaloma: ne hamoi. Amo sia: ninia da nabi dagoi.
Da hannunka ka kori al’ummai ka kuma dasa kakanninmu; ka ragargaza mutanen ka kuma sa kakanninmu suka haɓaka.
3 Dia fi dunu ilia gegesu gobihei amoga amola ilila: gasaga hame hasali. Be ilia da Dia gasaga hasali. Di da ilima esalu amola ilima asigisa, amo Di da ilima olelei. Amola ilia amo dawa: beba: le, hasali dagoi.
Ba da takobinsu ba ne suka ci ƙasar, ba kuwa ƙarfin hannunsu ne ya ba su nasara ba; hannun damanka ne, ƙarfin hannunka, da kuma hasken fuskarka, gama ka ƙaunace su.
4 Di da na Hina Bagade amola na Gode. Di da Dia fidafa dunu ilima hasalasu hou iaha.
Kai ne Sarkina da kuma Allahna, wanda ya ba da nasarori wa Yaƙub.
5 Amola ninia da Dia gasaga ninia ha lai dunu ilima hasalasisa.
Ta wurinka mun tura abokan gābanmu baya; ta wurin sunanka muka tattake maƙiyanmu.
6 Na dadi amola na gegesu gobihei da na gaga: mu, amo na dafawaneyale hame dawa: be.
Ba na dogara ga bakana, takobina ba ya kawo nasara;
7 Be Di fawane da ninia ha lai amoga gaga: i dagoi, amola ninima higa: i dunu amo hasali dagoi.
amma kana ba mu nasara a kan abokan gābanmu, ka sa abokan gābanmu suka sha kunya.
8 Ninia eso huluane mae fisili, Dima nodonanumu.
A cikin Allah muke fariyarmu dukan yini, kuma za mu yabi sunanka har abada. (Sela)
9 Be wali, Dia da nini yolesi dagoi. Amola ninima ha lai amo nini hasalimusa: , logo doasi dagoi. Di da ninia dadi gagui dunu wa: i, ilima wali hame gilisili mogodigisa.
Amma yanzu ka ƙi mu ka kuma ƙasƙantar da mu; ba ka ƙara fita tare da mayaƙanmu.
10 Dia nini hame fidibiba: le, ninia da ninia ha lai amoba: le hobea: i. Amola ilia da ninia gagui liligi iligili gagumusa: lai.
Ka sa muka gudu a gaban abokin gāba, kuma abokan gābanmu suka washe mu.
11 Di da nini sibi fane legebe agoane hamoma: ne ninima gua: si. Di da nini ga fi soge amoga esaloma: ne afagogolesi.
Ka ba da mu a cinye kamar tumaki ka kuma watsar da mu a cikin al’ummai.
12 Dia da Dia fidafa dunu amo bidi fonobahadi adole, amoga bidi lai. Ilia da hamedei liligi, amo Di dawa: bela: ?
Ka sayar da mutanenka a kuɗin da bai taka ƙara ya karye ba babu wata riba daga sayar da su da ka yi.
13 Ninia fi gadenene fi dunu ilia da Dia ninima hamoi amoba: le niniba: le habosesesa amola oufesega: sa.
Ka mai da mu abin dariya ga maƙwabtanmu, abin dariya da reni ga waɗanda suke kewaye da mu.
14 Dia hamobeba: le, fifi asi gala dunu huluane da ninima higale ba: sa. Amola ninia da hamedei liligi, ilia dawa: sa. Ilia da ninima higale, dialuma fofoga: sa.
Ka sa muka zama abin ba’a a cikin al’ummai; mutanen suna kaɗa mana kai.
15 Na da eso huluane gogosianana. Na da nama ha lai amola higa: i dunu ilia nama odagia adoleba: le amola lasogole sia: beba: le na baligiliwane gogosiasa.
Dukan yini ina cikin wulaƙanci, fuskata kuma ta rufu da kunya
saboda ba’ar waɗanda suke zagi suke kuma ƙina, saboda abokan gābana, waɗanda suka sha alwashi sai sun yi ramuwa.
17 Amo hou huluane da ninima doaga: i dagoi. Be ninia da Di hame gogolei. Ninia da sema gousa: su amo Di ninima hamoi, amo hamedafa fi.
Dukan wannan ya faru da mu, ko da yake ba mu manta da kai ba ko mu kasance masu ƙarya ga alkawarinka.
18 Ninia Dima fa: no bobogebe hame yolesi. Ninia da Dia hamoma: ne sia: i nabawane hamonanu.
Zukatanmu ba su juya baya; ƙafafunmu ba su kauce daga hanyarka ba.
19 Be Di da fedege agoane nini sigua ohe amoga gasomoma: ne udigili yolesi. Di da gasidafa amo ganodini esaloma: ne nini yolesi dagoi.
Amma ka ragargaza mu ka kuma maishe mu abin farautar karnukan jeji ka kuma rufe mu cikin duhu baƙi ƙirin.
20 Ninia da ninia Godema nodone sia: ne gadosu amo yolesi ganiaba amola ga fi ogogosu ‘gode’ ilima sia: ne gadoloba,
Da a ce mun manta da sunan Allahnmu ko mun miƙa hannuwanmu ga baƙin alloli,
21 Di da amo dafawane ba: la: loba. Bai Di da ninia muguniai asigi dawa: su huluane dawa: Be ninia da Di hame yolesi.
da Allah bai gane ba, da yake ya san asiran zuciya?
22 Be ninia Dima fa: no bobogebeba: le, eso huluane bogosu ba: lala. Ninima ha lai dunu da dunu amo da sibi medole legelala amo defele nini medole legelala.
Duk da haka saboda kai mun fuskanci mutuwa dukan yini; aka ɗauke mu kamar tumakin da za a yanka.
23 Hina Gode! Di nedigima! Dia abuliba: le golai dianabela: ? Disu wa: legadoma! Ninima higa: iba: le, eso huluane nini mae yolesima!
Ka farka, ya Ubangiji! Don me kake barci? Ta da kanka! Kada ka ƙi mu har abada.
24 Dia abuliba: le ninima wamoaligi dianabela: ? Ninia se nabasu amola bidi hamosu amo mae gogolema!
Me ya sa ka ɓoye fuskarka ka manta da azabanmu da kuma danniyar da ake mana?
25 Ninia da osoboga gala: la daha. Ninia enoga hasali dagoiba: le, osobo gulu da: iya diafula.
An kai mu ƙasa zuwa ƙura; jikunanmu sun manne da ƙasa.
26 Nini fidila misa! Nini gaga: ma! Bai Di da mae fisili, asigidafa hou gala.
Ka tashi ka taimake mu; ka cece mu saboda ƙaunarka marar ƙarewa.