< Gesami Hea:su 35 >

1 Hina Gode! Nama higale ba: su dunu amo Di higale ba: ma! amola nama gegesu dunu ilima, Dia gegema!
Ta Dawuda. Yi hamayya, ya Ubangiji, da waɗanda suke hamayya da ni; yi faɗa da waɗanda suke faɗa da ni.
2 Dia ga: su amola da: igene ga: su, amo lale, na gaga: ma: ne misa.
Ka ɗauki garkuwa da kuma makami; ka tashi ka taimake ni.
3 Nama se bobogebe dunu amo nama mae hasalasima: ne, Dia goge agei amola Dia goahei amo gaguia gadoma. Di da nama Di da na gaga: mu, amane sia: ma!
Ka ɗaga māshi da kuma abin da ake jefa a kan waɗanda suke fafarata. Ka ce wa raina, “Ni ne cetonka.”
4 Dunu amo da na medole legemusa: hanasa, amo ilia da gogosia: i amola hasali dagoi ba: mu da defea. Dunu amo da nama se imunusa: ilegesa, amo ilia da ogobele ededenagia: ma: mu.
Bari waɗanda suke neman raina su sha kunya a kuma kunyatar da su; bari waɗanda suke shirya lalacewata su juya da baya su ruɗe.
5 Hina Gode Ea a: igele dunu da amo wadela: i hamosu dunu ilima se bobogesea, ilia da widi hafoga: i gisi foga mini ahoabe agoai ba: mu da defea.
Bari su zama kamar yayi a gaban iska, mala’ikan Ubangiji kuma yana korarsu;
6 Hina Gode Ea a: igele dunu da ilima se bobogele, ili gufalole salasea, ilia logo da gasi agoane amola sadenei ba: mu da defea.
bari hanyarsu tă yi duhu ta kuma yi santsi, mala’ikan Ubangiji kuma yana fafararsu.
7 Ilia bai hamedene, na sa: ima: ne sanenisi. Amola ilia da na sa: ima: ne, uli sedade dogonesi.
Da yake sun ɓoye tarko domina ba dalili kuma babu dalili suka haƙa mini rami,
8 Be ilia da mae dawa: iwane esalea, ili da wadela: le gugunufinisi dagoi ba: mu. Ilia da ilila: sani amoga ili gobele sa: i dagoi ba: mu. Amola ilia da wadela: lesimusa: , dafamu.
bari lalaci yă kama su ba zato, bari tarkon da suka ɓoye yă kama su, bari su fāɗa cikin ramin, yă kai ga lalacinsu.
9 Amasea, na da Hina Gode Ea gaga: su ba: beba: le, hahawane bagade ganumu.
Sa’an nan raina zai cika da farin ciki a cikin Ubangiji in yi kuma murna a cikin cetonsa.
10 Na da dawa: su huluane, amoga na da Hina Godema amane sia: mu, “Dunu afae Di agoai da hamedafa gala. Di da gasa bagade dunu ilia gasa hamedei dunu ili mae hasalasima: ne, amo gasa hamedei dunu gaga: sa. Amola gasa fi dunu da hame gagui dunu mae banenisima: ne, ili gaga: sa.
Dukan raina zai ce, “Wane ne kamar ka, ya Ubangiji? Ka kuɓutar da matalauta daga waɗanda suka fi ƙarfinsu, matalauta da masu bukata daga waɗanda suke musu fashi.”
11 Wadela: i dunu ilia da nama wadela: i hou amo na da hame hamoi amola hamedafa dawa: , amomane nama udigili diwaneya udidisa.
Shaidu marasa imani sun fito; suna mini tambaya a kan abubuwan da ban san kome a kai ba.
12 Ilia da na noga: idafa hou ilima hamoi, amoga wadela: i dabe iaha. Amola na da baligiliwane da: i diosa.
Suna sāka alherin da na yi musu da mugunta suka bar raina da nadama.
13 Be ilia da oloi dialea, na disa ga: su abula ga: i. Na da ha: i manu mae nawene, na dialuma fili sa: ili, ili uhinisima: ne Godema sia: ne gadoi.
Duk da haka sa’ad da suke ciwo, na sanya rigar makoki na ƙasƙantar da kaina da azumi. Sa’ad da aka mayar mini da addu’o’i babu amsa,
14 Na da sama o olalalia amo fidima: ne sia: ne gadobe defele, na da ili dawa: ma: ne, heawini dinanawane beguduli ahoasu. Dunu da ea: me bogoiba: le dibi agoane, na da ili dawa: beba: le dinanu.
nakan yi ta yawo ina makoki sai ka ce yadda nake yi wa abokina ko ɗan’uwana. Nakan sunkuyar da kaina cikin baƙin ciki sai ka ce ina kuka domin mahaifiyata.
15 Be na da bidi hamosu ba: beba: le, ilia huluane da nodogia: i. Amola ilia da na sisiga: le aliligili, da: da: lole lalasogole oufesega: su. Degabo misi dunu da na fai amola gebewane fananu.
Amma sa’ad da na yi tuntuɓe, sukan taru suna murna; masu kai hari sun taru a kaina sa’ad da ban sani ba. Suna ɓata mini suna ba tsagaitawa.
16 Ilia da dunu amo da emo gasuga: igi dunu ilima lasogole oufesega: su defele, ilia na hihini odagi hagusa: ili, si godonasia sosodolalu.
Kamar marasa sani Allah suna mini riyar ba’a; Suna hararata da ƙiyayya.
17 Hina Gode! Habowali seda Di da udigili ba: lesisilaloma: bela: ? Ilia da nama doagala: musa: manebe, Dia na gaga: ma! Ilia da laione wa: me agoane nama doagala: sa! Ilia na mae hasalasima: ne, gaga: ma!
Ya Ubangiji, har yaushe za ka ci gaba da zuba ido kawai? Ka kuɓutar da raina daga farmakinsu, raina mai daraja daga waɗannan zakoki.
18 Amasea, na da Dia fi dunu dadalei dialea, amogai Dima nodone sia: mu. Na da ilia huluane ba: lea, amogai Dima nodone sia: mu.
Zan yi godiya cikin taro mai girma; cikin ɗumbun mutane zan yabe ka.
19 Nama ogogosu ha lai dunu ilia da na hasalasibiba: le amola hidale habosesema: ne sia: sa: besa: le, Dia ilia logo hedofama. Nama ha lai da udigili na higasa, ilia da na da: i dioi amo ba: sea, nama ohomogini nodone, mae ba: ma: ma.
Kada ka bar maƙaryatan nan, su yi farin ciki a kaina; kada ka bar waɗanda suke ƙina ba dalili, su ji daɗin baƙin cikina.
20 Ilia da asigiwane hame sia: sa. Be ilia da ogogosu sia: bagohame, amoga olofosu hanai dunu ilia hou wadela: ma: ne hamosa.
Ba sa maganar salama sukan ƙirƙiro zage-zagen ƙarya a kan waɗanda suka zama shiru a ƙasar.
21 Ilia da diwaneya udidili, amane wele sia: sa, “Ninia da dia hamobe ba: i dagoi.”
Sukan wage mini bakinsu suna cewa, “Allah yă ƙara! Da idanunmu mun gani.”
22 Be, Hina Gode! Di da amo hou hamonanebe ba: i dagoi! Amaiba: le, mae ouiya: ma! Sedagawane mae esaloma!
Ya Ubangiji, ka ga wannan; kada ka yi shiru. Kada ka yi nisa da ni, ya Ubangiji.
23 Hina Gode! Disu wa: legadole, na gaga: ma! Na Gode! Di wa: legadole, amola na hamomu hanai amo fuligala: le sia: ma!
Ka farka, ka kuma tashi ka kāre ni! Ka yi mini faɗa, ya Allahna da shugabana.
24 Hina Gode! Di da moloidafa! Amaiba: le, na da moloidafa hamoi dagoi, Di sia: ma! Nama ha lai dunu ilia nama mae hidale habosesema: ne sia: ma!
Ka nuna ni marar laifi ne ciki adalcinka, Ya Ubangiji Allahna; kada ka bari su yi farin ciki a kaina.
25 Ilia da ilima agoane sia: sa: besa: le, amo, “Ninia da amo dunu sefasi dagoi. Ninia da e fadegamu hanai galu,” agoane sia: sa: besa: le, ilia logo hedofama.
Kada ka bari su ce wa kansu, “Allah yă ƙara, dā ma abin da mun so ke nan!” Ko su ce, “Mun haɗiye shi.”
26 Nama ha lai amola hidale habosesele sia: su dunu da hasali dagoi amola ededenagia: i dagoi ba: mu da defea. Dunu amo da ilia hou da na hou baligisa sia: sa, ilia da baligili gogosiasu ba: mu da defea.
Bari dukan waɗanda suke farin ciki a kaina a wahalata su sha kunya su kuma ruɗe; bari dukan waɗanda suke ɗaukar kansu sun fi ni su sha kunya da wulaƙanci.
27 Nowa da na fofada: na asi giadofai hame ba: i amo hamobe ba: mu hanai galea, ilia da hahawaneba: le wele sia: mu amola eno enoia amane sia: mu, “Hina Gode da bagadedafa! E da Ea hawa: hamosu dunu ea didili hamobeba: le nodosa!”
Bari waɗanda suke murna saboda nasarata su yi sowa don farin ciki da murna; bari kullum su riƙa cewa, “A ɗaukaka Ubangiji, wanda yake farin ciki da zaman lafiyar bawansa.”
28 Amasea, na da Dia moloidafa hou amo sisia: i lamu. Na da hahabe asili daeya amoga Dima gebewane nodonanumu.
Harshena zai yi zancen adalcinka da kuma yabonka dukan yini.

< Gesami Hea:su 35 >