< Gesami Hea:su 3 >
1 Hina Gode! Nama ha lai dunu da bagohame gala. Dunu bagohamedafa da nama ougiwane ba: sa.
Zabura ta Dawuda. Sa’ad da ya gudu daga ɗansa Absalom. Ya Ubangiji, abokan gābana nawa ne! Su nawa suke gāba da ni!
2 Ilia na hou adoda amola amane sia: sa, “Amo dunu da Gode Ea fidisu hame ba: mu.”
Da yawa suna magana a kaina suna cewa, “Allah ba zai cece shi ba.” (Sela)
3 Be Di, Hina Gode! Di da mae fisili, na da: igene ga: su defele na gaga: sa. Di da nama hasalasisu hou iaha, amola na dogo denesisa.
Amma kai ne garkuwa kewaye da ni, ya Ubangiji; ka ba ni ɗaukaka ka kuma ɗaga kaina.
4 Na da Hina Godema wele sia: sa. Amola E da Ea sema agolo amoga nama defele noga: le adole iaha.
Ga Ubangiji na yi kuka mai ƙarfi, ya kuwa amsa mini daga tudunsa mai tsarki. (Sela)
5 Na diasa: ili gasia golai dialoba, amola gasi huluane ganodini, Hina Gode da na gaga: sa.
Na kwanta na yi barci; na kuma farka, gama Ubangiji yana kiyaye ni.
6 Nama ha lai dunu osea: idafa da na dialebe guba: le sisiga: i ba: sa. Be na da ilima hame beda: i.
Ba zan ji tsoro ko dubu goma suka ja dāgā gāba da ni a kowane gefe ba.
7 Hina Gode misa! Na Gode! Na gaga: ma! Di da nama ha lai dunu ilima se iaha. Ilia da gasa hameba: le nama se imunu da hamedei ba: sa.
Ka tashi Ya Ubangiji! Ka cece ni, ya Allahna! Ka bugi dukan abokan gābana a muƙamuƙi; ka kakkarya haƙoran mugaye.
8 Hina Gode Hi fawane da hasalasu hou iaha. E da Ea fi dunu amo hahawane dogolegele fidimu da defea.
Daga wurin Ubangiji ne ceto kan zo. Bari albarkanka yă kasance a kan mutanenka. (Sela)