< Gesami Hea:su 20 >
1 Se nabasu da dima doaga: sea, Hina Gode da di fidimu da defea. Ya: igobe ea Gode da di gaga: mu da defea.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Ubangiji ya amsa maka sa’ad da ka yi kira cikin wahala; bari sunan Allah na Yaƙub yă kiyaye ka.
2 E da Ea Debolo diasuga dima fidisu iasimu amola Saione Goumia dima fidisu iasimu da defea.
Bari yă aiko maka da taimako daga wuri mai tsarki yă kuma ba ka gudummawa daga Sihiyona.
3 E da dia hahawane dogolegele iasu huluane lamu da defea. E da dia gobele salasu huluane hahawane ba: mu da defea.
Bari yă tuna da dukan sadakokinka yă kuma karɓi hadayunka na ƙonawa. (Sela)
4 E da dia hanai huluane dima imunu amola dia fa: no hamomu sia: hahamoi amo huluane didima: ne hamomu da defea.
Bari yă biya maka bukatan ranka yă kuma sa dukan shirye-shiryenka su yi nasara.
5 Amasea, di da hasalasi dagoi ba: sea, ninia da hahawane bagade wele sia: mu. Amola dia hasalasi dawa: ma: ne, Godema bagadewane nodomu. Gode da dia adole ba: su huluane amo defele adole imunu da defea.
Za mu yi sowa ta farin ciki sa’ad da ka yi nasara mu kuma ɗaga tutotinmu a cikin sunan Allahnmu. Bari Ubangiji yă biya maka dukan bukatunka.
6 Na da wali dawa: , Hina Gode da Ea ilegei hina bagade ema hasalasu hou iaha. E da Ea hadigi Hebene soge amoga hina bagadema adole iaha amola Ea gasaga ema hasalasu hou bagade iaha.
Yanzu na san cewa, Ubangiji yakan cece shafaffensa. Yakan amsa masa daga samansa mai tsarki da ikon ceto na hannun damansa.
7 Dunu mogili da ilia gegesu sa: liode amoga ilia ha lai amoga hasalasimusa: dawa: lala. Mogili da gegesu hosi, bagohame gaguiba: le, hasalasimusa: dawa: Be ninia da ninia Hina Gode Ea gasa bagade dafawaneyale dawa: beba: le fawane, hasalasimusa: dawa:
Waɗansu sun dogara a kekunan yaƙi waɗansu kuma a dawakai, amma mu, mun dogara a cikin sunan Ubangiji Allahnmu.
8 Dunu mogili da didigabone dafamu. Be ninia da wa: legadole, gasawane lelumu.
Za a durƙusar da su, su kuma fāɗi, amma mu za mu tashi mu tsaya daram.
9 Hina Gode! Di da hina bagade ema hasalasu hou ima. Ninia wele adole ba: su amoma Dia dabe adole ima.
Ya Ubangiji, ka ba da nasara ga sarki! Ka amsa mana sa’ad da muka yi kira!